• English
  • Business News
Saturday, October 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Almundahana: An Gano Karin Biliyan 3 Da Ta Sake Batan Dabo Karkashin Betta Edu

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Rabon Tallafin Rage Radadi: Wane Hali Ake Ciki?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu bayanai sun nuna yadda Ministar Ayyukan Jin-kai da aka dakatar, Betta Edu ta karbi Naira biliyan uku daga asusun COVID-19 na kasa domin ayyukan Jin-kai.

A wata wasika mai kwanan ranar 18 ga watan Satumba, 2023 mai lamba SH/145/A/220, Femi Gbajabiamila, shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, ya shaida wa Edu cewa an amince da bukatarta na neman Naira biliyan uku daga asusun COVID-19.

  • Kotun Koli: PDP Da APC Sun Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya A Nasarawa
  • Mutane Kalilan Ne Suka Sace Dukiyar Nijeriya Ta Hanyar Tallafin Mai – Tinubu 

“A sanar da ke cewar shugaban kasa ya amince da kashe N3,000,000,000.00 (Naira biliyan uku) daga asusun tallafa wa masu Covid-19 don tallafa wa ‘yan kasa,” Gbajabiamila ya rubuta.

Naira biliyan uku an raba wa kamfanoni tara ne ciki har da wanda ke da alaka da Olubunmi Tunji-Ojo, ministan harkokin cikin gida.

Sai dai ministan ya ce yayi murabus daga kamfanin a shekarar 2019.

Labarai Masu Nasaba

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Sai dai har yanzu babu wani cikakken rahoto da ke nuna yadda aka kashe kudaden.

Wannan na zuwa ne kimanin watanni biyu bayan Majalisar Tattalin Arziki ta Kasa (NEC), karkashin mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ta dakatar da shirin tallafin da tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, bullo da shi sakamakon ayyukan almundahana.

Sai dai ana tunanin cewa tuni an yi sama da fadi da kudin ta hanyar amfani da hukumar NASSCO.

Amma NASSCO ta karin haske kan lamarin inda ta nuna ayyukan da ta yi game da kudaden.

“NASSCO da NBS suna aiki tare a bangarori da dama da suka shafi talauci, musamman a kan binciken inganta rayuw (NLSS).”

Idan ba a manta ba Shugaba Tinubu ya dakatar da Betta Edu kan zargin almundahana da wasu kudade a ma’aikatar Jin-kai.

Tuni EFCC ta fara gudanar da bincike a kanta bayan aike mata da sammaci zuwa ofishinta da ke hedikwatarta a Abuja.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AlmundahanaAyyukan Jin-kaiBetta EduBincikeEFCCTinubuZargi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Roma Ta Sallami Mourinho A Matsayin Kocinta

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Sace Dalibai Mata 2 Na Jami’ar Al-Qalam A Katsina

Related

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram
Manyan Labarai

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

3 hours ago
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce
Manyan Labarai

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

4 hours ago
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP
Manyan Labarai

Tinubu Zai Ziyarci Jos Domin Halartar Jana’izar Mahaifiyar Shugaban Jam’iyyar APC Na Ƙasa

1 day ago
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12
Manyan Labarai

PENGASSAN Ta Yi Watsi Da Tayin Dangote Na Biyan Ma’aikata Albashin Shekaru 5 Ba Tare Da Yin Aiki Ba

1 day ago
NAFDAC Ta Rufe Manyan Shaguna 2 Na Ƴan China A Abuja
Manyan Labarai

NAFDAC Ta Rufe Manyan Shaguna 2 Na Ƴan China A Abuja

1 day ago
Nijeriya A Shekara 65: Kwan-gaba Kwan-baya A Sha’anin Tsaro Da Siyasa Da Zamantakewa
Manyan Labarai

Nijeriya A Shekara 65: Kwan-gaba Kwan-baya A Sha’anin Tsaro Da Siyasa Da Zamantakewa

2 days ago
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Sace Dalibai Mata 2 Na Jami’ar Al-Qalam A Katsina

‘Yan Bindiga Sun Sace Dalibai Mata 2 Na Jami'ar Al-Qalam A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

Me Yarjejeniyar Kawo Karshen Yakin Gaza Da Amurka Ta Tsara Ta Kunsa?

October 4, 2025
Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

Firaministan Pakistan: Shugaba Xi Jinping Shugaba Ne Mai Hangen Nesa

October 4, 2025
Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

Kokarin Da ‘Yan Wasan Nijeriya Suka Yi Wajen Lashe Kyautar Ballon d’Or

October 4, 2025
Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

Jonathan Ya Ƙaryata Batun Danganta Buhari Da Boko Haram

October 4, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

Sin Ta Yi Kira Ga Kasa Da Kasa Su Ki Amincewa Da Takunkumin Bangare Daya

October 4, 2025
Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

Kasar Sin Ta Soki Matakan Harajin Amurka “Na Ramuwa” A WTO

October 4, 2025
Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

Jami’ar Nsukka Ta Ce Shaidar Digirin Ministan Fasaha, Uche Nnaji, Ta Bogi Ce

October 4, 2025
Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

Jami’in MDD: Shawarar GGI Za Ta Jagoranci Duniya Zuwa Samun Kyakkyawar Makoma Mai Cike Da Adalci

October 4, 2025
Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

Nijeriya Ta Samu Kwarin Gwiwar Zuwa Kofin Duniya

October 4, 2025
Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

Bayan Janyewar Sojojin Kamaru, Boko Haram Sun Dawo Kashe-Kashe A Borno

October 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.