• English
  • Business News
Sunday, July 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Almundahana: An Gano Karin Biliyan 3 Da Ta Sake Batan Dabo Karkashin Betta Edu

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Rabon Tallafin Rage Radadi: Wane Hali Ake Ciki?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Wasu bayanai sun nuna yadda Ministar Ayyukan Jin-kai da aka dakatar, Betta Edu ta karbi Naira biliyan uku daga asusun COVID-19 na kasa domin ayyukan Jin-kai.

A wata wasika mai kwanan ranar 18 ga watan Satumba, 2023 mai lamba SH/145/A/220, Femi Gbajabiamila, shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, ya shaida wa Edu cewa an amince da bukatarta na neman Naira biliyan uku daga asusun COVID-19.

  • Kotun Koli: PDP Da APC Sun Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Zaman Lafiya A Nasarawa
  • Mutane Kalilan Ne Suka Sace Dukiyar Nijeriya Ta Hanyar Tallafin Mai – Tinubu 

“A sanar da ke cewar shugaban kasa ya amince da kashe N3,000,000,000.00 (Naira biliyan uku) daga asusun tallafa wa masu Covid-19 don tallafa wa ‘yan kasa,” Gbajabiamila ya rubuta.

Naira biliyan uku an raba wa kamfanoni tara ne ciki har da wanda ke da alaka da Olubunmi Tunji-Ojo, ministan harkokin cikin gida.

Sai dai ministan ya ce yayi murabus daga kamfanin a shekarar 2019.

Labarai Masu Nasaba

‘Ka Da Ki Kuskura Ki Zo Majalisar Tarayya’, Majalisar Dattawa Ta Sake Yi Wa Natasha Gargaɗi

Bayan Shekaru 7 Yana Ɓoye, NDLEA Ta Cafke Babban Dillalin Ƙwayoyi

Sai dai har yanzu babu wani cikakken rahoto da ke nuna yadda aka kashe kudaden.

Wannan na zuwa ne kimanin watanni biyu bayan Majalisar Tattalin Arziki ta Kasa (NEC), karkashin mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ta dakatar da shirin tallafin da tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, bullo da shi sakamakon ayyukan almundahana.

Sai dai ana tunanin cewa tuni an yi sama da fadi da kudin ta hanyar amfani da hukumar NASSCO.

Amma NASSCO ta karin haske kan lamarin inda ta nuna ayyukan da ta yi game da kudaden.

“NASSCO da NBS suna aiki tare a bangarori da dama da suka shafi talauci, musamman a kan binciken inganta rayuw (NLSS).”

Idan ba a manta ba Shugaba Tinubu ya dakatar da Betta Edu kan zargin almundahana da wasu kudade a ma’aikatar Jin-kai.

Tuni EFCC ta fara gudanar da bincike a kanta bayan aike mata da sammaci zuwa ofishinta da ke hedikwatarta a Abuja.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AlmundahanaAyyukan Jin-kaiBetta EduBincikeEFCCTinubuZargi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Roma Ta Sallami Mourinho A Matsayin Kocinta

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Sace Dalibai Mata 2 Na Jami’ar Al-Qalam A Katsina

Related

Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha
Da ɗumi-ɗuminsa

‘Ka Da Ki Kuskura Ki Zo Majalisar Tarayya’, Majalisar Dattawa Ta Sake Yi Wa Natasha Gargaɗi

20 minutes ago
Bayan Shekaru 7 Yana Ɓoye, NDLEA Ta Cafke Babban Dillalin Ƙwayoyi
Manyan Labarai

Bayan Shekaru 7 Yana Ɓoye, NDLEA Ta Cafke Babban Dillalin Ƙwayoyi

7 hours ago
Mutuwar Malamin Jami’a A Otel: Jami’ar Kogi Za Ta Gudanar Da Bincike
Manyan Labarai

Mutuwar Malamin Jami’a A Otel: Jami’ar Kogi Za Ta Gudanar Da Bincike

1 day ago
APC
Manyan Labarai

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

2 days ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

Tinubu Ya Nada Ɗan Babangida A Matsayin Shugaban Bankin Manoma

2 days ago
Sojoji Sun Daƙile Wani Harin Ta’addanci Tare Da Cafke Wasu Mutum Biyu A Taraba
Manyan Labarai

Sojoji Sun Daƙile Wani Harin Ta’addanci Tare Da Cafke Wasu Mutum Biyu A Taraba

2 days ago
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Sace Dalibai Mata 2 Na Jami’ar Al-Qalam A Katsina

‘Yan Bindiga Sun Sace Dalibai Mata 2 Na Jami'ar Al-Qalam A Katsina

LABARAI MASU NASABA

Kotu Ta Umarci Majalisar Dattijan Nijeriya Da Ta Gaggauta Janye Dakatarwar Da Ta Yi Wa Natasha

‘Ka Da Ki Kuskura Ki Zo Majalisar Tarayya’, Majalisar Dattawa Ta Sake Yi Wa Natasha Gargaɗi

July 20, 2025
An Rufe Bikin Baje Koli Na CISCE Karo Na Uku

An Rufe Bikin Baje Koli Na CISCE Karo Na Uku

July 20, 2025
Cutar Kansa: Uwargidan Gwamnan Zamfara, Ta Zama Sakatariyar Ƙungiyar FLAC

Cutar Kansa: Uwargidan Gwamnan Zamfara, Ta Zama Sakatariyar Ƙungiyar FLAC

July 20, 2025
Jimillar Sayar Da Kayayyakin Masarufi Ta Kasar Sin Za Ta Zarce Yuan Triliyan 50 A Bana

Jimillar Sayar Da Kayayyakin Masarufi Ta Kasar Sin Za Ta Zarce Yuan Triliyan 50 A Bana

July 20, 2025
Mataimakin Shugaban Kamfanin Panasonic: Kamfanonin Sin Dake Samar Da Sassan Kayayyaki Ga Kamfaninsa Sun Kai Dubu 6

Mataimakin Shugaban Kamfanin Panasonic: Kamfanonin Sin Dake Samar Da Sassan Kayayyaki Ga Kamfaninsa Sun Kai Dubu 6

July 20, 2025
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Aiwatar Da Manyan Ayyukan Kasa Cikin Inganci

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Aiwatar Da Manyan Ayyukan Kasa Cikin Inganci

July 20, 2025
Mutane 2 Sun Gurfana Gaban Alƙali Kan Sare Bishiya Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Kano

Mutane 2 Sun Gurfana Gaban Alƙali Kan Sare Bishiya Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Kano

July 20, 2025
Bayan Shekaru 7 Yana Ɓoye, NDLEA Ta Cafke Babban Dillalin Ƙwayoyi

Bayan Shekaru 7 Yana Ɓoye, NDLEA Ta Cafke Babban Dillalin Ƙwayoyi

July 20, 2025
Yanzu Haka Muna Bincikar Gwamnoni 18 – Shugaban EFCC

Yanzu Haka Muna Bincikar Gwamnoni 18 – Shugaban EFCC

July 20, 2025
Uwargidan Gwamnan Zamfara Ta Zama Sakatariyar Kungiyar Yaƙi Da Cutar Daji

Uwargidan Gwamnan Zamfara Ta Zama Sakatariyar Kungiyar Yaƙi Da Cutar Daji

July 20, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.