• Leadership Hausa
Saturday, June 3, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ambaliyar Ruwa: An Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Agaza Wa Jihar Filato

by lawal Umar Tilde
8 months ago
in Labarai
0
Ambaliyar Ruwa: An Bukaci Gwamnatin Tarayya Ta Agaza Wa Jihar Filato
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

An bukaci gwamnatin tarayya da ta Jihar Filato da su agaza wa al’ummar da ke zaune a gabar Rafin-Dilimi a Unguwar Garba Daho a cikin garin Jos wadanda ambaliyar ruwa ta yi wa barna a kwanakin da suka gabata.

Wannan kiran na a cikin kasidar da kansila mai wakiltar jamar’ar Unguwar a majalisar karamar hukumar Jos ta Arewa, Honarable Auwalu Baba Ladan, ya rubuta wa majalisar karamar hukumar wanda kuma aka rarraba wa manema labarai a garin Jos babban birnin jihar a makon da ya gabata.

  • Manchester United Ta Kafa Mummunan Tarihi A Watannin Oktoba
  • An Nemi Fulani Su Manta Da Bambancin Da Ke Tsakaninsu Don Kubuta Daga Matsalar Tsaro

Takardar wanda take dauke da sa hannun kansilan wanda kuma shi ne mataimakin shugaban majalisar karamar hukumar, ta bayyana damuwarta bisa yawan gidaje da dimbin dukiya da ambaliyan ruwan ta lalata. Ya ce jimillar gidaje 50 ne ambaliyar ruwan ta lalatasu, yayin da miliyoyin naira suka salwanta.

Honarabul Ladan ya kara da cewa kimanin mutane dubu goma ne ambaliyar ruwan ya raba su da muhallinsu. Acewarsa, ambaliyar ya auku ne a sanadiyar yawan ruwan sama da ake yi.

Shi ma da yake tofa abarkacin bakinsa a zantawar da ya yi da wakilimmu, mai rikon kujerar mai Unguwar Garba Daho, Sagiru Umar, ya nuna bakin cikinsa bisa ta’adin da ambaliyar ruwan ta yi.

Labarai Masu Nasaba

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Ya ce raban da su ga rafin ya yi irin wannan cika ya kai shekaru goma da suka gabata.

Ya yi amfani da wannan dama wajen kira ga gwamnatin jihar da ta tarayya da kungiyoyi masu zaman kansu su agaza wa wadanda iftila’in ambaliyar ruwan ya shafa.

Tags: Ambaliyar RuwaFilatoGwamnatin TarayyaRuwan SamaTalfi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Jakadiyar Nijeriya A Kongo Ta Tallafa Wa Marasa Galihu 3,000 A Chikun

Next Post

Yadda Aka Gudanar Da Maulidin Alhaji Bala Mai Salla Karo Na 21

Related

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga
Rahotonni

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

24 mins ago
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu
Labarai

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

13 hours ago
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata
Labarai

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

13 hours ago
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori
Manyan Labarai

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

15 hours ago
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur
Manyan Labarai

Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

17 hours ago
Takaddama Kan Shirin Daukar Sabbin ‘Yansanda
Labarai

Yadda Matashi Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 10 Fyade A Bauchi

18 hours ago
Next Post
Yadda Aka Gudanar Da Maulidin Alhaji Bala Mai Salla Karo Na 21

Yadda Aka Gudanar Da Maulidin Alhaji Bala Mai Salla Karo Na 21

LABARAI MASU NASABA

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

Nijeriya Ce Ta 37 A Kasashen Da Suka Fi Fama Da Ciwon Siga -Kididdiga

June 3, 2023
Yanzu-yanzu: Tinubu Na Ganawa Ta Farko Da Shugabannin Tsaro

An Fara Kunfar Baki Yayin Da Tinubu Ya Fara Nada Mukamai

June 3, 2023
Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

Xi Jinping Ya Jaddada Bukatar Gina Kasar Sin Mai Wayewar Kai Ta Zamani

June 2, 2023
Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

Kasar Sin Ta Bayyana Korafinta Dangane Da Yarjejeniyar Cinikayya Da Aka Kulla Tsakanin Amurka Da Taiwan

June 2, 2023
Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

Taron Tattaunawar Shangri-La Ya Nuna Ra’ayin Tabbatar Da Zaman Lafiya Na Sin

June 2, 2023
Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

Shawarwarin Tsohon Shugaban Kasa Babangida Ga Tinubu

June 2, 2023
Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

Tinubu Ya Yi Alkawarin Inganta Mafi Karancin Albashin Ma’aikata

June 2, 2023
Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

Yadda Aka Kammala Gasar Firimiya Ta Bana

June 2, 2023
An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

An Dakatar Da “Wasan Matsorata” Da Jam’iyyun Siyasan Amurka Suke Yi Amma Damuwa Ta Dore

June 2, 2023
Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

Tinubu Ya Gana Da Makinde, Wike Da Ibori

June 2, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.