• English
  • Business News
Tuesday, October 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ambaliyar Ruwa: Manoman Shinkafa Sun Karaya Da Samun Amfani Mai Yawa

byAbubakar Abba
3 years ago
Ambaliyar Ruwa

Masu ruwa da tsakani a fannin noman shinkafa don riba a jihar Taraba,da Jigawa da Kano da Binuwai da Neja da Kogi da Kebbi da sauran wasu jihohin, na cikin tsaka-maiwuya, sakamakon ambaliyar ruwan sama, inda suka sanar da cewa, annobar ta sa ba za su samu amfani mai yawa ba.

Annobar ta kutsa cikin gonakinsu na shinkafar, inda hakan ya jawo musu asara.

  • Mutum 108 Ne Suka Mutu Sakamakon Ambaliyar A Jihar Jigawa
  • Turmutsutsu Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutum 174 A Filin Ƙwallo A Indonesia

Rahotanni sun ce, iftila’in ya samu gonakinsu na shinkafar, a yayin da take kan girma.

Akasari dai, a wasu jihohin an fi samun yawan ruwan sama mai yawa daga watan Satumba.

Shinkafa dai ta kasance akasarin cimar al’ummar Nijeriya, inda gwamnatin tarayya mai ci ke kokarin baiwa fannin kulawar da ta dace, tun a 2016.

LABARAI MASU NASABA

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

Sai dai, abin takaici, Nijeriya a duk shekara na fuskanyar kalubalen ambaliyar ruwan sama, inda hakan musamman ke shafar gonakan manoman Shinkafa da kuma sauran amsu ruwa da tsaki a kasar.

Hakan ya kawo wasu manoman sun yi asara mai yawa, inda wasu rahotanni daga jihar Taraba sun ce, dubban manoman shinkafa a kananan hukumomi biyar, sun tabka asara saboda ambaliyar da ta ta so daga kogin da ke a jihar Biniwe.

An ruwaito cewa, kusan kashi 90 na gonakin shinkafar, ambaliyar ta lalata, inda ake tunin, hakan zai jawo karancin samun Shinkafar da ake noma wa a bana.

Dubban kadadar da abin ya shinkafar sun kasance ne a Karim-Lamido da Lau da ArdoKola da Gassol da kuma Ibbi.

Wata namomiyar Shinkafar a yankin Mutum biyu da ke a karamar hukumar Gassol Madam Rita John, ta ce, ta ciyo bashin naira 400,000 daga gun wanu dilolin Shinkafar bisa burin za ta samu riba, amma kuma ambailyar, ta yi mata barna a gonarta.

Shi ma wani manominta mai suna Abubakar Dauda, ya sanar da cewa, ya ciwo bashin naira 350,000 ne daga gun wani dilan Shinkafar domin yin noman, amma ambaliyar ta lalata masa gonarsa.

Bugu da kari, manyan manoma sune abin ya fi shafa, ganin cewa, sun zuba miliyoyin naira domin yin nomanta Shi ma wani dan majalisar dokokon jihar Taraba Suleiman Abbas, ya sanar da cewa, ya zuba dimbin kudade a nomanta, amma ambailyar ta lalata masa gonarsa, inda ya sanar da cewa, akwau bukatar gwamnati ta kawo masu dauki.

Haka shi ma Yakuku Adamu, wanda babban manominta ne ya bayyana cewa, a baya yana dibansa sama da buhunhuna 3,000 na Shinkafar cikin gida, amma ambailyar ta lalata masa gonarsa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman
Kananan Labarai

Yadda Aka Gudanar Da Taron Tuna Shekara 20 Da Rasuwar Dr Bala Usman

September 26, 2025
Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa
Kananan Labarai

Gamayyar kungiyoyin Seyi Tinubu (STSG) Na Shirin Gangamin Taronta Na Kasa

May 23, 2025
Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya
Kananan Labarai

Gwamnati Ta Ware Wata 14 Don Kammala Aikin Hanyar Abuja Zuwa Zariya

April 18, 2025
Next Post
Kada Wata Jam’iyya Ta Kuskura Ta Karɓi Tallafin Kuɗi Daga Ƙasashen Waje – INEC

Kada Wata Jam'iyya Ta Kuskura Ta Karɓi Tallafin Kuɗi Daga Ƙasashen Waje – INEC

LABARAI MASU NASABA

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

SSANU, NASU Za Su Gudanar Da Zanga-zanga A Faɗin Nijeriya A Ranar 9 Ga Oktoba

October 7, 2025
Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

Daukacin Mambobin Majalisar Kare Hakkokin Dan Adam Ta MDD Sun Amince Da Kudurin Da Kasar Sin Ta Gabatar Kan Kare Hakkokin Tattalin Arziki Da Zamantakewa Da Al’adu

October 7, 2025
Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

Ɓatan-dabon Naira Tiriliyan 210: Kamfanin NNPCL Ya Buƙaci A Ƙara Masa Lokaci

October 7, 2025
Tinubu

Tinubu Ya Nemi Amincewar Majalisa Kan Karɓo Bashin Dala Biliyan $2.347 Da $500m Na Sukuk 

October 7, 2025
Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

Cikar Wa’adin AGOA Ta Nuna Ra’ayin Amurka Kan Afirka

October 7, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

Da Ɗumi-ɗumi: Yakubu Ya Miƙa Ragamar INEC Ga Agbamuche-Mbu A Matsayin Shugabar Riƙo

October 7, 2025
Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

Firaministan Sin Zai Halarci Bikin Cika Shekaru 80 Na Kafuwar Jam’iyyar WPK Ta Korea Ta Arewa

October 7, 2025
Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

Ba Yanzu Zan Koma Gasar Firimiyar Ingila Ba – Harry Kane

October 7, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Wa Sarakuna Ba Zai Rage Musu Iko Ba A Shirinsa Na Ƙirƙirar Sabbin Masarautu

October 7, 2025
Isra’ila Ta Kashe Falasɗinawa Sama Da 66,000 A Gaza Cikin Shekaru 2 – Rahoto

Isra’ila Ta Kashe Falasɗinawa Sama Da 66,000 A Gaza Cikin Shekaru 2 – Rahoto

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version