• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amfanin Danyen Kwai Wajen Magance Kurajen Fuska

by Amina Usman
1 year ago
in Ado Da Kwalliya
0
Amfanin Danyen Kwai Wajen Magance Kurajen Fuska
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Maganin Kurajen Fuska

Me Ke Sa Amare Yin Watsi Da Kwalliya Idan Sun Kwana Biyu A Gidan Miji?

Abubuwan da za a bukata domin hadawa:

Kwano/mazubi biyu guda biyu, Kwai daya, Takarda/tissue, idan an tanadi wadannan, sai kuma a samu kwano daya sai a zuba ruwan zafi, wanda da shi ne za a tura fuskar.

Kwano na biyu kuma sai a zuba ruwan Kwai bayan an cire gwaiduwar, a kada farin ruwan Kwan har sai ya yi kumfa, daga nan sai a shafa ruwan Kwan a fuskar musamman ma kan kurajen,sai a yagi ’tissue’ kadan a manna a fuskar daga kan hanci har zuwa kumatu, kada a yi magana sosai bayan an gama manna ’tissue’ domin yin hakan zai iya bude fuskar, wadda kuma ana sanya takarda din ne don ya matse fuska.

Bayan hadin ya bushe, sai a wanke fuskar, sannan sai a shafa gwaiduwar Kwan a fuskar na tsawon minti 15, sannan a wanke. A nan za a ga abin mamaki, a jarraba a ga banbanci.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Danyen kwaiKurajen Fuska
ShareTweetSendShare
Previous Post

CITAD Ta Horas Da Yan Mata Kan Fasahar Zamani

Next Post

Rashin Adalci Ne Karbe Kashi 40 Cikin 100 Na Kudaden Shigar Jami’oi (1)

Related

Maganin Kurajen Fuska
Ado Da Kwalliya

Maganin Kurajen Fuska

2 weeks ago
Me Ke Sa Amare Yin Watsi Da Kwalliya Idan Sun Kwana Biyu A Gidan Miji?
Ado Da Kwalliya

Me Ke Sa Amare Yin Watsi Da Kwalliya Idan Sun Kwana Biyu A Gidan Miji?

3 weeks ago
Maganin Karin Kiba
Ado Da Kwalliya

Maganin Karin Kiba

4 weeks ago
Yadda Amarya Za Ta Gyara Jikinta Har Zuwa Ranar Aure (II)
Ado Da Kwalliya

Yadda Amarya Za Ta Gyara Jikinta Har Zuwa Ranar Aure (II)

1 month ago
Hanyoyin Warware Matsalolin Ma’aurata(1)
Ado Da Kwalliya

Hanyoyin Warware Matsalolin Ma’aurata(1)

1 month ago
Yadda Amarya Za Ta Gyara Jikinta Har Zuwa Ranar Aure (II)
Ado Da Kwalliya

Yadda Amarya Za Ta Gyara Jikinta Har Zuwa Ranar Aure (II)

1 month ago
Next Post
ASUU

Rashin Adalci Ne Karbe Kashi 40 Cikin 100 Na Kudaden Shigar Jami'oi (1)

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta ÆŠaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don YaÆ™ar ‘Yan Ta’adda

May 15, 2025
ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

ECOWAS Na Fuskantar Matsala Saboda Rashin Kyakkyawan Shugabanci – Bala Mohammed 

May 15, 2025
‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

‘Yansanda Sun Musanta Zargin Kai Wa ‘Yan Bindiga Abinci Ta Jirgin Sama A Kogi

May 15, 2025
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.