• English
  • Business News
Thursday, July 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amurka Da Australia Ne Kadai Suka Nuna Damuwa Game Da Hadin Gwiwa A Tsakanin Sin Da Kasashe Tsibiran Tekun Pasifik

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Amurka Da Australia Ne Kadai Suka Nuna Damuwa Game Da Hadin Gwiwa A Tsakanin Sin Da Kasashe Tsibiran Tekun Pasifik
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ranar 30 ga wata, shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya gabatar da jawabi a rubuce, ga taron ministocin harkokin wajen Sin da tsibiran tekun Pasifik karo na biyu, inda ya yaba da kyakkyawan hadin gwiwar da ke tsakanin kasar Sin da kasashe tsibiran tekun Pasifik, wadda ta zama misali a fannonin yin hadin gwiwa a tsakanin kasashe masu tasowa, da samun moriyar juna da nasara tare.

Wang Yi, mamban majalisar gudanarwar kasar Sin, kuma ministan harkokin wajen kasar Sin yana ziyarar aiki a kasashe tsibiran tekun Pasifik.

Ziyararsa ta jawo hankalin kasashen Amurka da Australia da wasu kasashen yammacin duniya, wadanda suka dade suna mayar da kasashe tsibiran tekun Pasifik kamar lambunansu, ko kuma wuraren da ke karkashin shugabancinsu, sun hana wadannan kasashe su zabi kasashen da za su hada kai da su da kansu.

A yayin taron ministocin harkokin wajen kasar Sin da kasashe tsibiran tekun Pasifik a wannan karo, kasar Sin ta sanar da ci gaba da kyautata sabbin dandali guda 6, na yin hadin gwiwa ta fuskar rage talauci, da sauyin yanayi, da kandagarkin bala’u, da aikin gona, da cibiyar ciyayin Juncao, wadanda suka biya bukatun kasashe tsibiran tekun Pasifik.

Saboda haka ne ma shugabanni, da ministocin harkokin wajen kasashe tsibiran tekun Pasifik masu halartar taron, suka nuna fatansu na fadada yin hadin gwiwa da kasar Sin, a kokarin ganin jama’arsu sun kara jin dadin zamansu.

Labarai Masu Nasaba

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

Zurfafa hadin kan kasar Sin da kasashe tsibiran tekun Pasifik, yana taimakawa wajen samun zaman lafiya, da kwanciyar hankali, da ci gaba a yankin Asiya da tekun Pasifik, lamarin da ya nuna cewa, kasashe manya da kanana suna cudanya da juna cikin adalci, suna hada kansu, suna samun nasara tare.

Ya fi kyau kasashen Amurka da Australia su daidaita bukatun kasashe tsibiran tekun Pasifik a tsanake, su dauki hakikanin matakai kamar yadda kasar Sin take yi domin raya wadannan kasashe, a maimakon nuna damuwa kan hadin gwiwar da ke tsakanin Sin da kasashe tsibiran tekun Pasifik kawai. (Tasallah Yuan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Wata Budurwa ‘Yar Shekara 28 Ta Kayar Da Dan Majalisa A Zaben Fidda Gwani Na APC A Inugu

Next Post

Zaben Atiku: Muna Jan Kunnen Buhari Da APC Kan Matsalolin NDDC – Samarin APC A Neja-Delta

Related

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

41 minutes ago
An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

2 hours ago
UNHRC Ta Zartas Da Kudurin Sin Kan Kiyaye Hakkin Dan Adam Ta Hanyar Samun Ci Gaba
Daga Birnin Sin

UNHRC Ta Zartas Da Kudurin Sin Kan Kiyaye Hakkin Dan Adam Ta Hanyar Samun Ci Gaba

20 hours ago
An Fara Taron Nishan Karo Na 11 Game Da Wayewar Kai A Duniya
Daga Birnin Sin

An Fara Taron Nishan Karo Na 11 Game Da Wayewar Kai A Duniya

21 hours ago
An Yi Hasashen Karuwar Tattalin Arzikin Kasar Sin Za Ta Zarce Yuan Tiriliyan 35 Tsakanin 2021 Zuwa 2025
Daga Birnin Sin

An Yi Hasashen Karuwar Tattalin Arzikin Kasar Sin Za Ta Zarce Yuan Tiriliyan 35 Tsakanin 2021 Zuwa 2025

22 hours ago
Ma’anar Sabon Tsarin Hadin Kan Mambobin Brics a Sabon Zamani Ga Dunkulewar Kasashe Masu Tasowa
Daga Birnin Sin

Ma’anar Sabon Tsarin Hadin Kan Mambobin Brics a Sabon Zamani Ga Dunkulewar Kasashe Masu Tasowa

23 hours ago
Next Post
Zaben Atiku: Muna Jan Kunnen Buhari Da APC Kan Matsalolin NDDC – Samarin APC A Neja-Delta

Zaben Atiku: Muna Jan Kunnen Buhari Da APC Kan Matsalolin NDDC - Samarin APC A Neja-Delta

LABARAI MASU NASABA

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

Xi Jinping Ya Aike Da Sakon Taya Murnar Bude Taron Ministocin Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Wayewar Kan Bil Adam

July 10, 2025
Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

Majalisar Ta Kwace Shugabacin Kwamitin Da Natasha Ke Jagoranta

July 10, 2025
An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

An Bude Taron Ministoci Kan Wayewar Kai A Birnin Beijing

July 10, 2025
Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin

Shiri Na Shekaru Biyar Biyar: Sirrin Tabbatar Da Ci Gaban Kasar Sin

July 10, 2025
EFCC Ta Gargaɗi Ƴan Nijeriya Kan Ɓullar Sabbin Hanyoyin Damfarar Kuɗi

EFCC Ta Gargaɗi Ƴan Nijeriya Kan Ɓullar Sabbin Hanyoyin Damfarar Kuɗi

July 10, 2025
Dangote Ya Yaba Wa Tinubu Kan Samar Da Ababen More Rayuwa A Nijeriya

Dangote Ya Yaba Wa Tinubu Kan Samar Da Ababen More Rayuwa A Nijeriya

July 10, 2025
Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Okpebholo A Matsayin Zaɓaɓɓen Gwamnan Edo

Kotun Ƙoli Ta Tabbatar Da Okpebholo A Matsayin Zaɓaɓɓen Gwamnan Edo

July 10, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kama Mutum 22 Kan Zargin Kisan ‘Yan Ɗaurin Aure A Filato

July 10, 2025
Sauye-sauyen Tinubu Suna Taimaka Wa Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya — Minista

Sauye-sauyen Tinubu Suna Taimaka Wa Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya — Minista

July 10, 2025
Buhari Ba Mutum Ne Mai Son Abun Duniya Ba – Gowon

Buhari Ba Mutum Ne Mai Son Abun Duniya Ba – Gowon

July 10, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.