• English
  • Business News
Friday, June 20, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amurka Da Australia Ne Kadai Suka Nuna Damuwa Game Da Hadin Gwiwa A Tsakanin Sin Da Kasashe Tsibiran Tekun Pasifik

by CMG Hausa
3 years ago
in Daga Birnin Sin
0
Amurka Da Australia Ne Kadai Suka Nuna Damuwa Game Da Hadin Gwiwa A Tsakanin Sin Da Kasashe Tsibiran Tekun Pasifik
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ranar 30 ga wata, shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya gabatar da jawabi a rubuce, ga taron ministocin harkokin wajen Sin da tsibiran tekun Pasifik karo na biyu, inda ya yaba da kyakkyawan hadin gwiwar da ke tsakanin kasar Sin da kasashe tsibiran tekun Pasifik, wadda ta zama misali a fannonin yin hadin gwiwa a tsakanin kasashe masu tasowa, da samun moriyar juna da nasara tare.

Wang Yi, mamban majalisar gudanarwar kasar Sin, kuma ministan harkokin wajen kasar Sin yana ziyarar aiki a kasashe tsibiran tekun Pasifik.

Ziyararsa ta jawo hankalin kasashen Amurka da Australia da wasu kasashen yammacin duniya, wadanda suka dade suna mayar da kasashe tsibiran tekun Pasifik kamar lambunansu, ko kuma wuraren da ke karkashin shugabancinsu, sun hana wadannan kasashe su zabi kasashen da za su hada kai da su da kansu.

A yayin taron ministocin harkokin wajen kasar Sin da kasashe tsibiran tekun Pasifik a wannan karo, kasar Sin ta sanar da ci gaba da kyautata sabbin dandali guda 6, na yin hadin gwiwa ta fuskar rage talauci, da sauyin yanayi, da kandagarkin bala’u, da aikin gona, da cibiyar ciyayin Juncao, wadanda suka biya bukatun kasashe tsibiran tekun Pasifik.

Saboda haka ne ma shugabanni, da ministocin harkokin wajen kasashe tsibiran tekun Pasifik masu halartar taron, suka nuna fatansu na fadada yin hadin gwiwa da kasar Sin, a kokarin ganin jama’arsu sun kara jin dadin zamansu.

Labarai Masu Nasaba

An Bude Baje Kolin Kayayyakin Sin Da Kudancin Asiya Karo Na 9 A Kunming

Sin Za Ta Hanzarta Duba Bukatun Samun Lasisin Fitar Da Ma’adanan “Rare Earth” Zuwa Ketare

Zurfafa hadin kan kasar Sin da kasashe tsibiran tekun Pasifik, yana taimakawa wajen samun zaman lafiya, da kwanciyar hankali, da ci gaba a yankin Asiya da tekun Pasifik, lamarin da ya nuna cewa, kasashe manya da kanana suna cudanya da juna cikin adalci, suna hada kansu, suna samun nasara tare.

Ya fi kyau kasashen Amurka da Australia su daidaita bukatun kasashe tsibiran tekun Pasifik a tsanake, su dauki hakikanin matakai kamar yadda kasar Sin take yi domin raya wadannan kasashe, a maimakon nuna damuwa kan hadin gwiwar da ke tsakanin Sin da kasashe tsibiran tekun Pasifik kawai. (Tasallah Yuan)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Wata Budurwa ‘Yar Shekara 28 Ta Kayar Da Dan Majalisa A Zaben Fidda Gwani Na APC A Inugu

Next Post

Zaben Atiku: Muna Jan Kunnen Buhari Da APC Kan Matsalolin NDDC – Samarin APC A Neja-Delta

Related

An Bude Baje Kolin Kayayyakin Sin Da Kudancin Asiya Karo Na 9 A Kunming
Daga Birnin Sin

An Bude Baje Kolin Kayayyakin Sin Da Kudancin Asiya Karo Na 9 A Kunming

13 hours ago
Sin Za Ta Hanzarta Duba Bukatun Samun Lasisin Fitar Da Ma’adanan “Rare Earth” Zuwa Ketare
Daga Birnin Sin

Sin Za Ta Hanzarta Duba Bukatun Samun Lasisin Fitar Da Ma’adanan “Rare Earth” Zuwa Ketare

13 hours ago
Xi Ya Tattauna Da Shugaban Rasha Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Xi Ya Tattauna Da Shugaban Rasha Ta Wayar Tarho

14 hours ago
Yunkurin Tauye Ci Gaban Fasahar Kera “Chips” Ta Sin Ba Zai Haifar Da Da Mai Ido Ba
Daga Birnin Sin

Yunkurin Tauye Ci Gaban Fasahar Kera “Chips” Ta Sin Ba Zai Haifar Da Da Mai Ido Ba

15 hours ago
Sin Ta Fadada Matakin Rage Haraji Ga Kasashe Masu Raunin Tattalin Arziki
Daga Birnin Sin

Sin Ta Fadada Matakin Rage Haraji Ga Kasashe Masu Raunin Tattalin Arziki

16 hours ago
Sin Na Son Taka Rawar Gani Wajen Maido Da Kwanciyar Hankali A Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Sauri
Daga Birnin Sin

Sin Na Son Taka Rawar Gani Wajen Maido Da Kwanciyar Hankali A Yankin Gabas Ta Tsakiya Cikin Sauri

16 hours ago
Next Post
Zaben Atiku: Muna Jan Kunnen Buhari Da APC Kan Matsalolin NDDC – Samarin APC A Neja-Delta

Zaben Atiku: Muna Jan Kunnen Buhari Da APC Kan Matsalolin NDDC - Samarin APC A Neja-Delta

LABARAI MASU NASABA

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

Ziyarar Manzon Allah (SAW) A Madinah (1)

June 20, 2025
Nico Williams Ya Amince Da Komawa Barcelona Akan Kwantiragin Shekaru 6

Nico Williams Ya Amince Da Komawa Barcelona Akan Kwantiragin Shekaru 6

June 20, 2025
Majalisa Na Binciken Yadda Aka Kashe Naira Tiriliyan 1.12 Na Tallafin Manoma

Majalisa Na Binciken Yadda Aka Kashe Naira Tiriliyan 1.12 Na Tallafin Manoma

June 20, 2025
An Nemi A Kafa Dokar Ta-ɓaci Kan Masu Ƙwacen Waya

An Nemi A Kafa Dokar Ta-ɓaci Kan Masu Ƙwacen Waya

June 20, 2025
Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe 8 A Katsina

Sojoji Sun Daƙile Harin Ƴan Ta’adda, Sun Kashe 8 A Katsina

June 20, 2025
Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya: Akwai Babban Aiki A Gaban Nijeriya

Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya: Akwai Babban Aiki A Gaban Nijeriya

June 20, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Asibiti, Motocin Bas Na CNG A Kaduna

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Asibiti, Motocin Bas Na CNG A Kaduna

June 19, 2025
An Bude Baje Kolin Kayayyakin Sin Da Kudancin Asiya Karo Na 9 A Kunming

An Bude Baje Kolin Kayayyakin Sin Da Kudancin Asiya Karo Na 9 A Kunming

June 19, 2025
Sin Za Ta Hanzarta Duba Bukatun Samun Lasisin Fitar Da Ma’adanan “Rare Earth” Zuwa Ketare

Sin Za Ta Hanzarta Duba Bukatun Samun Lasisin Fitar Da Ma’adanan “Rare Earth” Zuwa Ketare

June 19, 2025
Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 24 A Katsina

Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 24 A Katsina

June 19, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.