• English
  • Business News
Sunday, August 10, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Amurka Na Yada Tsoro Domin Cimma Manufofin Babakere Da Fadada Moriya Kashin Kai

by Sulaiman and CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Amurka Na Yada Tsoro Domin Cimma Manufofin Babakere Da Fadada Moriya Kashin Kai
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A shekarar nan ta bana kasafin kudin kungiyar tsaro ta NATO ya kara hauhawa, inda kudaden kashewa a sassan Turai da Canada karkashin bukatar tsaro suka karu da kusan kaso 18 bisa dari, wanda shi ne kari mafi yawa da aka gani cikin gwamman shekaru a fannin, kamar dai yadda mahukuntan NATOn suka tabbatar.

Masharhanta da dama na cewa, mafi yawan wadannan kudade za a kashe su ne a Amurka, bayan da kasashe dake kawance da Amurkan a kungiyar su 23 suka shigar da a kalla kaso 2 bisa dari na GDPn su a harkar ta tsaro karkashin kungiyar a bana.

  • Sin Ta Zargi Amurka Da Kitsa Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna
  • Tabbatar Da Cikakken ’Yancin Kai, Ita Ce Za Ta Kyautata Dangantakar Sin Da Japan Da Korea Ta Kudu

To sai dai kuma a daya bangaren, masu fashin baki na ganin amincewa da kashe karin kudade a fannin tsaro karkashin kungiyar NATO, ya biyo bayan yadda Amurka ke ta yada bayanai ne masu haifar da firgici, da tsoro tsakanin kawayen nata, musamman domin ta cimma ribar tattalin arziki daga hakan.

Alal misali, yayin barkewar rikicin Ukraine, Amurka ta yi ta yada farfaganda game da tsaron kasashe abokan kawancenta dake Turai, wanda hakan ya sanya su shiga shirin ko ta kwana a fannin ayyukan soji.

Hakan ya yi matukar amfanar masana’antun samar da hajojin ayyukan soji na Amurka, inda kasashen Turai kawayenta ke ta gaggauta sanya hannu kan kwangilolin sayo makamai daga gare ta, wadanda darajarsu ta kai kusan dala biliyan 140.

Labarai Masu Nasaba

Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan

Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar

Hakan ne ma ya sa babban sakataren NATO ya taba cewa, kungiyar NATO ta amfani sashen tsaro na Amurka, da masana’antun ta, da ma fannin samar da guraben ayyukan yin kasar.

Da yawa daga masana harkar tsaro na ganin ba wai yawan kashe kudade ne kadai ke samar da tsaro ba, kuma tsaro ba ya samuwa ta hanyar daukar matakan kashin kai, kasancewar hakan na iya baiwa sauran sassa damar su ma su daura damara irin ta su.

Don haka dai, ga su wadannan kasashen Turai kawayen Amurka, ya kamata su yi karatun ta nutsu, duba da cewa tattara kudaden su a fannin tsaro kadai, tare da yin watsi da muhimman bukatun al’ummun su, da ayyukan bunkasa tattalin arziki, ba abun da zai haifar sai rashin daidaito tsakanin al’ummun su, da sanyawa al’ummun su nuna rashin gamsuwa da su. Mai yiwuwa hakan ma ya kai ga jefa al’ummun su cikin mawuyacin halin rayuwa, da “Haihuwar da maras ido”.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaJapanSin
ShareTweetSendShare
Previous Post

Rundunar Sojoji Ta Karrama Mace Ta Farko Da Tayi Karatun Zama Soja A UK

Next Post

Sin Na Shirin Harba Sabbin Na’urorin Binciken Samaniya Don Zurfafa Nazari

Related

Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan
Daga Birnin Sin

Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan

5 hours ago
Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar
Daga Birnin Sin

Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar

6 hours ago
Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 
Daga Birnin Sin

Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 

7 hours ago
Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika
Daga Birnin Sin

Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika

8 hours ago
Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150
Daga Birnin Sin

Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150

9 hours ago
Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Zanta Da Putin Ta Wayar Tarho

1 day ago
Next Post
Sin Na Shirin Harba Sabbin Na’urorin Binciken Samaniya Don Zurfafa Nazari

Sin Na Shirin Harba Sabbin Na’urorin Binciken Samaniya Don Zurfafa Nazari

LABARAI MASU NASABA

Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya

Abubuwan Da Suka Ja Hankalin Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Tsarin Noman Waken Soya

August 9, 2025
Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan

Philippines Za Ta Girbi Sakamakon Rura Wutar Rikici Kan Taiwan

August 9, 2025
Cacar Baki Ta Ɓarke Tsakanin el-Rufai Da APC Kan Tazarcen Tinubu A 2027

Cacar Baki Ta Ɓarke Tsakanin el-Rufai Da APC Kan Tazarcen Tinubu A 2027

August 9, 2025
Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar

Jakadan Kasar Sin A Najeriya Ya Gana Da Ministar Kula Da Masana’antu Da Cinikayya Da Zuba Jari Ta Kasar

August 9, 2025
Sanatocin Da Ba Su Kawo Ƙudiri Ba Tun Bayan Ƙaddamar Da Majalisar Dattawa Ta 10

Sanatocin Da Ba Su Kawo Ƙudiri Ba Tun Bayan Ƙaddamar Da Majalisar Dattawa Ta 10

August 9, 2025
Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 

Andrei Okounkov: Sinawa Na Daukar Koyon Abubuwa Da Muhimmanci 

August 9, 2025
Mutum 2,838 Suka Mutu A Haɗarin Mota Cikin Wata Shida A Nijeriya – Rahoto

Mutum 2,838 Suka Mutu A Haɗarin Mota Cikin Wata Shida A Nijeriya – Rahoto

August 9, 2025
Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika

Kayayyakin Sin Sun Samu Karbuwa Yayin Bikin Nune-nunen Kayayyakin Abinci Na Afrika

August 9, 2025
An Ɗaura Auren Rahma Sadau A Kaduna

An Ɗaura Auren Rahma Sadau A Kaduna

August 9, 2025
Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150

Kasar Duniyar Wata Da Kasar Sin Ta Samo Ta Samar Da Sakamakon Nazari Fiye Da 150

August 9, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.