• English
  • Business News
Friday, October 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Bude Sabon Babi A Yankin Macao Wajen Aiwatar Da Manufar Kasa Daya Mai Tsarin Mulki Biyu A Cikin Shekaru 25

by CGTN Hausa and Sulaiman
10 months ago
Macao

Kafofin watsa labaru na kasa da kasa na ganin cewa, yankin Macao ya zama abin misali wajen aiwatar da manufar kasa daya mai tsarin mulki biyu, bisa sakamakon da aka samu na bunkasuwar tattalin arziki da wadata, da zaman lafiya a zamantakewar al’umma, da kuma kara mu’amala da kasa da kasa a yankin.

 

Abin dake tantance kyawun manufa, shi ne nasarorin da aka samu daga manufar. Yawan GDP na yankin Macao a shekarar 2023 ya karu inda ya ninka sau 7 kan na lokacin da ba ya karkashin ikon kasar Sin. Yawan GDP na kowane mutum a yankin Macao ya karu daga dalar Amurka dubu 15 a shekarar 1999 zuwa dala dubu 69 a shekarar 2023. Kana yankin Macao ya kulla dangantakar tattalin arziki da cinikayya tare da kasashe da yankuna fiye da 120, ya kuma zama memban hukumomi da kungiyoyin kasa da kasa fiye da 190. Kamar yadda shugaba Xi Jinping ya fada a gun bikin murnar cika shekaru 25 da dawowar yankin musamman na Macao kasar Sin da rantsar da sabuwar gwamnatin yankin, manufar kasa daya mai tsarin mulki biyu tana da fifiko da karfi, kuma tilas ne a kiyaye manufar cikin dogon lokaci.

 

Ya kamata a bi manufar kasa daya mai tsarin mulki biyu da samun moriya daga manufar, da tabbatar da tsaro da bunkasuwa mai inganci, da yin amfani da fifikonsa wajen kara yin mu’amala a cikin gida da kuma ketare, da yada tunani mai daraja da sa kaimi ga amincewa da bambance-bambance da zaman jituwa, wadanda su ne ka’idoji hudu da shugaba Xi Jinping ya gabatar, kuma su ne nasarorin da aka samu bayan dawo da yankin Hong Kong da yankin Macao, kana sun zama abubuwan da suka jagoranci yankunan biyu zuwa ga ci gaba da yin amfani da fifikon manufar kasa daya mai tsarin mulki biyu. Manazarta sun yi nuni da cewa, wannan manufa za ta kara kawo karfi, da sa kaimi ga yankin Macao da ya shiga aikin zamanintarwa irin na kasar Sin da yin mu’amala da kasa da kasa, da kuma kasancewa babban birni na zamani mai haske a duniya. (Zainab Zhang)

LABARAI MASU NASABA

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika
Daga Birnin Sin

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

October 16, 2025
Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa
Daga Birnin Sin

Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

October 16, 2025
Gaza
Daga Birnin Sin

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?

October 16, 2025
Next Post
Kirsimeti: NSCDC Za Ta Jibge Jami’ai 3,542 A Kano

Kirsimeti: NSCDC Za Ta Jibge Jami'ai 3,542 A Kano

LABARAI MASU NASABA

Shettima

‘Yan Nijeriya Na Dab Da Fita Daga Halin Kuncin Talauci – Shettima 

October 17, 2025
Manzon Allah

Manzon Allah (SAW) Ne Ya Kafa Tushen Wayewar Kai A Duniya

October 17, 2025
An Kashe Mutane Da Dama Da Kone Gidajensu A Wani Hari Da Aka Kai Benuwai

Yadda ‘Yan Bindiga Ke Zafafa Hare-hare A Jihohin Arewa Maso Yamma

October 17, 2025
Shugaban Najeriya Ya Kaddamar Da Aikin Samar Da Ruwa Da Kamfanin Sin Ya Gudanar A Birnin Abuja

Afuwar Tinubu Ga Masu Manyan Laifuka: Ta Bar Baya Da Ƙura

October 17, 2025
Tsohon Ɗan Majalisar Bayelsa Ya Shawarci Jonathan Ya Guji Neman Takara A 2027

Tsohon Ɗan Majalisar Bayelsa Ya Shawarci Jonathan Ya Guji Neman Takara A 2027

October 17, 2025
Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

October 16, 2025
NAWIA

Ranar Abinci Ta Duniya: NAWIA Ta Tallafawa Mata 114  Da Kayan Aikin Gona A Zamfara

October 16, 2025
Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

October 16, 2025
Gaza

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?

October 16, 2025
Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

Tsohon Ɗan Wasan Dambe, Ricky Hatton Ya Rataye Kansa

October 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.