• English
  • Business News
Thursday, June 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Cafke Wani  Hedimasta Bisa Laifin Sayar Da Kayayyakin Makaranta A Kano

by Rabi'u Ali Indabawa
10 months ago
in Ilimi
0
An Cafke Wani  Hedimasta Bisa Laifin Sayar Da Kayayyakin Makaranta A Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Karbar Korafe-Korafen Jama’a Da Yaki Da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano ta kama sakataren ilimi, shugaban makarantar, da wasu mutane uku bisa zargin tarwatsawa tare da sayar da kayayyaki da suka shafi karafa na makaranta ba bisa ka’ida ba a makarantar firamare da ke Karamar Hukumar Kumbotso. Wadanda ake zargin, da aka kama, an kama su ne a harabar makarantar.

Babban mai ba da rahoto na musamman ga Gwamnan Jihar Kano kan yaki da cin hanci da rashawa, Malam Sani Umar Sani, wanda ya tabbatar wa da wakilinmu kamen a ranar Lahadin da ta gabata, ya ce wasu mazauna unguwar da suke motsa jiki da sanyin safiyar ranar Asabar, sun ji waani motsi da hayaniya a tashar Gaidar Makada Special Primary School, Karamar Hukumar Kumbotso.

  • Mutum 2 Sun Rasu Yayin Da Bene Ya Rushe Da Su A Kano 
  • Zabukan Cikin Gida Na Jam’iyyar PDP: Ya Kamata A Kwance Rigiza!

A binciken da aka yi na kurkusa, ya ce sun gano cewa an wargaza kayan makarantar da karafa da aka hada aka kwashe.

“Daya daga cikin mazauna unguwar da ke makotaka da makarantar ya ce da sanyin safiyar ranar Asabar ne ya ga wani mutum tare da wasu yara maza suka nufi ajujuwan makarantar amma jami’in tsaro ya kama su, bayan wani dan bayani aka ba shi damar shiga ajujuwan,” Sani ya bayyana wa manema labarai.

“Bayan haka, magidancin ya ce ya jiyo hayaniya sosai daga ajujuwan, wanda hakan ta sa ya yaynke shawarar duba da kyau, inda a gano cewa ba kawai tarwatsa kayan makarantar ake bay i ba har ma da hada kan wasu karafa domin yin awon gaba da su.

Labarai Masu Nasaba

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC

“Daga baya ya sanar da Shugaban Kwamitin Gudanarwa na Makaranta, Malam AbdulGafar Sanusi Garba, wanda ya ce bai san da wannan aikin ba, yayin da Shugaban Kungiyar Malamai ta Iyaye, Malam Alkassim Muhammad, shi ma aka sanar da shi.

A cewarsu, ba su da wata masaniya kan hakan, domin shugaban makarantar ya kore su kafin cikar wa’adinsu.

Sun ce an sanar da sakataren ilimi na karamar hukumar cewa shugaban makarantar ya sauke su ta wani bangare daban bayan kuma su al’umma ce ta nada su.

“Da muka tuntubi Sakataren shi, ya yi alkawarin duba lamarin amma har yanzu ba mu ji komai daga gare shi ba.

“Ci gaban da muka lura da shi a safiyar yau, mun tambaye su dalilin da ya sa suke wargaza kujerun makarantar da sauran kayayyaki, sai suka ce za a sayar da kayayyakin ne ga mutanen da suke shirya saya bisa ga umarnin hukumar makarantar.

“Ba tare da bata lokaci ba muka dauki bidiyon abubuwan kuma muka sanar da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar.”

Wata majiya da ke kusa da hukumar da ta nemi a sakaya sunanta, ta ce daga cikin wadanda aka kama har da daya daga cikin ‘yan kasuwar, wanda ya sayi karafa da sandunan karfe daga cikin kayayyakin.

Bugu da kari, PUNCH Metro ta samu labarin cewa wadanda ake zargin sun sayar da kayayyakin da aka lalatar da suka haura Naira miliyan 2 akan Naira 250,000.

Har ila yau, an ruwaito cewa Hukumar Yaki da cin hanci da rashawa ta kaddamar da bincike kan lamarin, domin wadanda aka kama suna hannun ta.

Har ila yau, wata majiya mai tushe a hukumar ta shaida wa wakilinmu cewa, hakan na iya zama dalilin wargaza kayayyakin a mafi yawan makarantun firamare da ke jihar ba bisa ka’ida ba.

Majiyar ta ci gaba da cewa tuni hukumar ta fara aikin samar da manhajoji da za su rika tattara kayan aiki a makarantun da ke fadin jihar tare da sanar da ita idan wani daga cikinsu ya


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: IlimikanoPrimary School
ShareTweetSendShare
Previous Post

Shugaban Namibia: Batun Bunkasuwa Yana Da Nasaba Da Kasar Sin

Next Post

Sabon Matakin FOCAC Na Jagorantar Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Wajen Zamanintar Da Al’umomminsu

Related

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (6)

6 days ago
Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC
Ilimi

Wata Sabuwa: Malaman Jami’ar Tarayya A Kano Sun ƙi Amince Wa Da Zaɓen Sabon VC

2 weeks ago
Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah
Ilimi

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

4 weeks ago
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum
Ilimi

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

4 weeks ago
Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara
Ilimi

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

4 weeks ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

4 weeks ago
Next Post
Sabon Matakin FOCAC Na Jagorantar Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Wajen Zamanintar Da Al’umomminsu

Sabon Matakin FOCAC Na Jagorantar Hadin Gwiwar Sin Da Afirka Wajen Zamanintar Da Al’umomminsu

LABARAI MASU NASABA

An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Musayar Wuta Tsakanin Sojoji Da ‘Yan Bindiga Ta Ci Rayuka Da Dama A Jihar Neja

June 26, 2025
Tinubu

Tinubu Zai Rattaba Hannu Kan Kudirorin Sauya Fasalin Haraji 4 A Yau Alhamis 

June 26, 2025
Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr

Cristiano Ronaldo Na Shirin Tsawaita Kwantiraginsa A Kungiyar Al-Nassr

June 25, 2025
Ni Ne Na Kai Kaina ga Hukumar EFCC, In Ji Tsohon Jami’in NNPC

Ni Ne Na Kai Kaina ga Hukumar EFCC, In Ji Tsohon Jami’in NNPC

June 25, 2025
Shugabannin Sin Da Mozamqiue Sun Mikawa Juna Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafuwar Huldar Diflomasiyya

Shugabannin Sin Da Mozamqiue Sun Mikawa Juna Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 50 Da Kafuwar Huldar Diflomasiyya

June 25, 2025
MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

MSS: Neman Sinawa ‘Yan Leken Asiri Da CIA Ta Yi Tamkar Wasan Ban Dariya Ne

June 25, 2025
Mauludi: Gwamnatin Kano Ta Sake Ɗage Ranar Komawa Makarantu

Kano Ta Ayyana Ranar Alhamis Hutu Domin Murnar Sabuwar Shekarar Musulunci

June 25, 2025
Gwamnan Jigawa Ya Kaddamar Da Rumbun Sauki Don Sayar Wa Ma’aikata Kayayyakin Abinci A Farashi Mai Rahusa A Sakkwato

Gwamnan Jigawa Ya Kaddamar Da Rumbun Sauki Don Sayar Wa Ma’aikata Kayayyakin Abinci A Farashi Mai Rahusa A Sakkwato

June 25, 2025
Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

Sin Ta Sha Alwashin Rarraba Fasahohinta Na Ainihi Da Dabarunta Na Kirkire-Kirkire Tare Da Sauran Sassan Kasa Da Kasa

June 25, 2025
Ambaliyar Ruwa Ta Katse Hanyar Maiduguri Zuwa Damboa

Mutane 4 Sun Mutu, 10 Sun Jikkata Yayin Da Wata Mota Ta Taka Bam A Borno

June 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.