• English
  • Business News
Friday, September 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Ceto Mata Masu Ciki 21 A Cibiyar Cinikin Jarirai A Abiya

by Rabi'u Ali Indabawa
2 years ago
in Kotu Da Ɗansanda
0
Wani Mutum Ya Kashe Kishiyar Mahaifiyarsa A Kogi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rundunar Sojin Nijeriya ta 14, Ohafia, ta kai samame a wata masana’antar jarirai da ke Umunkpei Nbosi a Karamar Hukumar Isiala-Ngwa a Jihar Abia, wanda ake zargin wani Dan yankin ne ke sarrafa ta.

Dakarun sun isa wurin ne inda suka ceto mata 22 daga cikinsu 21 na dauke da juna biyu ciki har da jarirai 2 (maza da mace data).

  • Gwamnatin Abba Kabir Za Ta Inganta Tsarin Makarantun Tsangayu A Kano – Falaki
  • Yanzu-Yanzu Tinubu Na Ganawa Da Kwakwaso

Sauran kayayyakin da aka samu a wurin sun hada da janareta Tiger, wayoyin wuta, tukunyar gas, buhun shinkafa, tumatur kwali guda, man kayana marmari 4, buhunan garri 5, da kuma kayan miya leda 2.

Sojoji sun kai samame a masana’antar jarirai ne biyo bayan rahoton sirri da aka samu cewa mai kamfanin na sayar da wasu jariran ga ‘yan fashi da makami domin yin tsafi da su, wasu kuma domin safarar yara.

An yi zargin cewa wata ma mata tana da take zaune a yankin tana mu’amala da su kuma a wasu lokutan, ana ganin sassan jikin mutane a kusa da ginin gidanta.

Labarai Masu Nasaba

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

A cewar wani mamban rundunar, mai kamfanin jariran a halin yanzu yana nan a hannun rundunar ana ci gaba da kamo sauran domin gudanar da bincike.

Sai dai rundunar sojin ta kama wata mata mai suna Katherine Oyechi Ngwanma, mai shekaru 34, mai dafa abinci a wurin.

Matan masu juna biyu, da jariran, an mika su ga gwamnatin Jihar Abia domin ci gaba da kula da su.

Ba a iya samun sabon jami’in hulda da jama’a na ‘yansanda a jihar, Chinaka Maureen, domin jin ta bakinsa ba.

Sojojin sun samu jagorancin jami’in hulda da jama’a na rundunar soji, Brigade Ohafia 14, Laftanar Omale Innocent Prince, da mai bai wa gwamna shawara kan harkokin yada labarai Aled Otti, Mista Ferdinand Ekeoma.

A wata hira da aka yi da shi bayan aikin, Ekeoma ya yaba wa rundunar sojin bisa aikin, inda ya bayyana cewa babu hujjar dalilin da ya sa “irin wannan abu ya kamata ya faru a kowane yanki na Jihar Abia”.

Ya ba da tabbacin cewa gwamnatin Aled Otti za ta tsaftace jihar, yayin da gwamnati tare da hadin gwiwar hukumomin tsaro za su gudanar da cikakken bincike kan lamarin.

Gwamnatin Otti, in ji shi, ba za ta bari irin wannan lamari ya ci gaba ba a kowane bangare na jihar ba daga yanzu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbiyaJarirai
ShareTweetSendShare
Previous Post

Zambar Kudi: Kotu Ta Tasa Keyar Dillalin Gidaje Zuwa Gidan Kaso

Next Post

NDLEA Ta Kwace Kilo Giram 390 Na Muggan Kwayoyi

Related

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya
Kotu Da Ɗansanda

Zargin Shan Guba: ’Yan Nijeriya Biyu Sun Mutu A Libya

3 weeks ago
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta
Kotu Da Ɗansanda

Yadda Wani Mai Unguwa Ya Yi Wa ‘Yar Shekara 12 Fyade A Gombe

3 weeks ago
Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji
Kotu Da Ɗansanda

Garkuwa Da Mutane: Wani Ba’indiye Da Ake Zargi Ya Nemi Shafa Wa ‘Yan Nijeriya Kashin Kaji

3 weeks ago
An Sake Daure Dan Nijeriya Shekara Biyar A Birtaniya Kan Laifin Fyade
Kotu Da Ɗansanda

An Sake Daure Dan Nijeriya Shekara Biyar A Birtaniya Kan Laifin Fyade

4 weeks ago
Rashin Tsaro: Garuruwa Sama Da 30 Sun Gudanar Da Zanga-zanga A Zamfara
Kotu Da Ɗansanda

Rashin Tsaro: Garuruwa Sama Da 30 Sun Gudanar Da Zanga-zanga A Zamfara

4 weeks ago
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa
Kotu Da Ɗansanda

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Fashi Tare Da Kwato Makamai A Delta

4 weeks ago
Next Post
Yaki Da Miyagun Kwayoyi: Kamfanin LEADERSHIP Da NDLEA Sun Kulla Kawance

NDLEA Ta Kwace Kilo Giram 390 Na Muggan Kwayoyi

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

Gwamna Lawal Ya Tallafa Wa Ƙananan ’Yan Kasuwa Da Sama Da Naira Biliyan Ɗaya

September 12, 2025
Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

Akpabio Da Abbas Sun Yi Gargaɗi Kan Ciwo Bashi Ba Tare Da Sa Ido

September 12, 2025
Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

Yawan Yarjejeniyar Zuba Jari Da Aka Kulla a CIFIT Ya Kai 1154

September 12, 2025
Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

Korafin Philippines Ya Tabbatar Da Halascin Matakan Da Sin Ke Dauka Na Kare Muhalli a Tsibirin Huangyan

September 12, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja

‘Yan Bindiga Sun Harbi Fasinjoji 2 A Jihar Neja

September 12, 2025
Kasar Sin Daya Ce Daga Cikin Kasashen Duniya Da Aka Amince Da Su a Matsayin Mafi Zaman Lafya

Kasar Sin Daya Ce Daga Cikin Kasashen Duniya Da Aka Amince Da Su a Matsayin Mafi Zaman Lafya

September 12, 2025
Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

Gwamnan Abba Ya Gabatar Da Ƙudurin Haramta Auran Jinsi A Kano

September 12, 2025
Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Shirin RenewHER, Don Magance Mutuwar Mata

September 12, 2025
Ahlul Faidhati Mai Diwani Group

Yadda Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Suka Yi Maulidin Cikar Annabi (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa 

September 12, 2025
Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur

Ƙungiyar Ƙwadago Ta Ba Gwamnati Wa’adin Kwana 14 Ta Janye Sabon Harajin Man Fetur

September 12, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.