• English
  • Business News
Wednesday, June 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Gabatar Da Ci Gaban Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa a Cop16 Kan Hana Kwararar Hamada

by CGTN Hausa and Sulaiman
6 months ago
in Daga Birnin Sin
0
An Gabatar Da Ci Gaban Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa a Cop16 Kan Hana Kwararar Hamada
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Rumfar kasar Sin a taron kasashe da suka kulla yarjejeniyar hana kwararar hamada ta MDD karo na 16 wato COP 16, ya gudanar da karamin taro a jiya Litinin, mai taken “Fasahar kiyaye muhalli da makoma mai kyau”, inda kasar Sin ta more dabarun samun ci gaban hadin gwiwarta da sauran kasashe a bangaren hana yaduwar hamada.

 

A yayin wannan taro, an gabatar da ci gaban gina lambun shan iska na kare muhalli tsakanin Sin da Afirka, wanda cibiyar nazarin halittu da yanayin kasa ta jihar Xinjiang, da kungiyar babbar ganuwar itatuwa ta Afirka suka yi hadin gwiwa wajen ginawa a Nouakchott, hedkwatar kasar Mauritaniya.

  • Xi Jinping Ya Gana Da Manyan Jami’An Muhimman Kungiyoyin Tattalin Arziki Na Kasa Da Kasa
  • Netanyahu Zai Gurfana A Gaban Kotu Kan Zargin Rashawa

Ban da wannan kuma, cibiyar ta ci gaba da fitar da takardar karawa juna sani da sashin ofishin sakataren kungiyar. Kaza lika, an gabatar da ci gaban da aka samu wajen dakile kwararar hamada bisa hadin gwiwar Sin da kasashen Afirka, da tsakiyar Asiya da sauransu.

 

Labarai Masu Nasaba

Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 

Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin

Darektan sashen hana kwararar hamada na hukumar sana’ar itatuwa, da filin ciyayi ta kasar Sin Huang Caiyi, ya gabatar da jawabi, inda ya ce Sin na fatan hadin gwiwa da mabambantan bangarori, don more dabararta, da fuskantar kalubaloli tare, da ma tattaunawa kan fitar da wata hanya da ta dace ta tinkarar yaduwar hamada, da manufofi mafiya dacewa da za a bi cikin hadin kai, ta yadda za a cimma burin gaggauta cin gajiyar hamada.

 

A nasa bangare, babban jami’in hukumar kare babbar ganuwar itatuwa ta Afirka a kasar Mauritaniya Sidna Ould Ahmed Ely, ya gabatar da jawabi dake bayyana shirin kirkire-kirkire da Sin ta gabatar, na taka rawar gani wajen goyon bayan kokarin da Mauritaniya ke gudanarwa wajen dakile kwararar hamada, da raya shirin babbar ganuwar itatuwa ta Afirka. (Amina Xu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Yaki Da Talauci: Yadda Kasar Sin Ke Taka Rawar Gani A Duniya 

Next Post

‘Yansanda Sun Kama Takardun Kuɗi Jabu Fiye Da Naira Biliyan 129 A Kano

Related

Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 
Daga Birnin Sin

Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 

1 hour ago
Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin
Daga Birnin Sin

Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin

2 hours ago
Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya
Daga Birnin Sin

Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya

20 hours ago
Sin Ta Yi Fatali Da Ikirarin Amurka Cewa Ta Karya Yarjejeniyar Tattaunawar Geneva
Daga Birnin Sin

Sin Ta Yi Fatali Da Ikirarin Amurka Cewa Ta Karya Yarjejeniyar Tattaunawar Geneva

21 hours ago
Karuwar Darajar Sana’ar Samar Da Kayan Laturoni Da Dangoginsu a Sin Cikin Watanni 4 Na Farkon Bana Ya Karu Da 11.3% 
Daga Birnin Sin

Karuwar Darajar Sana’ar Samar Da Kayan Laturoni Da Dangoginsu a Sin Cikin Watanni 4 Na Farkon Bana Ya Karu Da 11.3% 

21 hours ago
Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya
Daga Birnin Sin

Masani Kwadifwa: Kasar Sin Ce Mai Kare Tabbatuwar Adalci A Duniya

24 hours ago
Next Post
‘Yansanda Sun Kama Takardun Kuɗi Jabu Fiye Da Naira Biliyan 129 A Kano

'Yansanda Sun Kama Takardun Kuɗi Jabu Fiye Da Naira Biliyan 129 A Kano

LABARAI MASU NASABA

Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 

Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 

June 4, 2025
‘Yansanda Sun Kama Mutane 2 Da Makamai Masu Yawa A Jihar Nasarawa

‘Yansanda Sun Kama Mutane 2 Da Makamai Masu Yawa A Jihar Nasarawa

June 4, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin

Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin

June 4, 2025
Garkuwa: Sarkin Gobir Ya Bukaci Agajin Gaggawa Daga Gwamnatin Sakkwato

Mutum 7 Sun Rasu Sakamakon Kifewar Kwale-kwale A Sakkwato 

June 4, 2025
Sabon Shugaban Koriya Ta Kudu Ya Yi Alkawarin Sulhu Da Takwaransa Na Arewa

Sabon Shugaban Koriya Ta Kudu Ya Yi Alkawarin Sulhu Da Takwaransa Na Arewa

June 4, 2025
DSS

DSS Da Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga 45 A Neja

June 4, 2025
Gwamna Bago Ya Amince Da Biyan Karin Albashin Naira 20,000 Ga Ma’aikata 

Yanzu-yanzu: Gwamnatin Neja Ta Soke Hawan Sallah Sakamakon Ambaliyar Ruwan Mokwa

June 4, 2025
katsina

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Hadin Gwiwa Da ‘Yan Kasuwa Domin Cigaban Jihar

June 4, 2025
Ambaliya: Gwamna Zulum Ya Kaddamar Da Rabon Kayan Agaji A Borno

Zulum Ya Yaba Wa Sojoji Kan Kashe Babban Kwamandan ISWAP Abu Fatima

June 4, 2025
Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya

Manufar Bude Kofa Ta Shaida Niyyar Sin Ta Ingiza Dunkulewar Duniya

June 3, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.