ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, July 15, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yaki Da Talauci: Yadda Kasar Sin Ke Taka Rawar Gani A Duniya 

by Sulaiman
2 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬ËçµÂ³£¨Àû±ÈÀïÑÇ£©£¬2015Äê11ÔÂ12ÈÕ
    £¨¹ú¼Ê¡¤Í¼ÎÄ»¥¶¯£©£¨5£©·ÇÖÞÃÜÁÖÀ´ÁËÖйú¡°°×Çó¶÷¡±
    11ÔÂ1ÈÕ£¬ÔÚÀû±ÈÀïÑÇËçµÂ³Êи½½ü´åׯ£¬µ±µØ´åÃñÅŶӽÓÊÜÖйúµÚ18Åú¸°Àû±ÈÀïÑÇάºÍ²¿¶ÓÒ½ÁÆ·Ö¶ÓÒåÕï¡£ 
    ËçµÂ³ÊÇÀû±ÈÀïÑǵڶþ´ó³ÇÊУ¬µ«ÊÐÇø¾ÍºáÊúÁ½ÌõÂí·£¬Ê®¼¸ÍòÈ˿ڴó¶àÉ¢¾ÓÔÚԭʼɭÁÖÖлòÂí·Á½±ßµÄ·¿ÎÝÀï¡£×Ô12Äêǰ²Î¼ÓÁªºÏ¹úÔÚÀû±ÈÀïÑÇάºÍÈÎÎñÒÔÀ´£¬ÖйúפÀû±ÈÀïÑÇάºÍ²¿¶Ó¹¤±ø·Ö¶ÓºÍÒ½ÁÆ·Ö¶ÓµÄÓªµØ¾ÍÒ»Ö±ÉèÔÚÕâÀÁ½¸öÓªµØ¶¼ÊÇÓÃËÜÁϰåÁÙʱ´î½¨£¬·Ç³£¼òª¡£
    лªÉç¼ÇÕßËïÈð²©Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬ËçµÂ³£¨Àû±ÈÀïÑÇ£©£¬2015Äê11ÔÂ12ÈÕ £¨¹ú¼Ê¡¤Í¼ÎÄ»¥¶¯£©£¨5£©·ÇÖÞÃÜÁÖÀ´ÁËÖйú¡°°×Çó¶÷¡± 11ÔÂ1ÈÕ£¬ÔÚÀû±ÈÀïÑÇËçµÂ³Êи½½ü´åׯ£¬µ±µØ´åÃñÅŶӽÓÊÜÖйúµÚ18Åú¸°Àû±ÈÀïÑÇάºÍ²¿¶ÓÒ½ÁÆ·Ö¶ÓÒåÕï¡£ ËçµÂ³ÊÇÀû±ÈÀïÑǵڶþ´ó³ÇÊУ¬µ«ÊÐÇø¾ÍºáÊúÁ½ÌõÂí·£¬Ê®¼¸ÍòÈ˿ڴó¶àÉ¢¾ÓÔÚԭʼɭÁÖÖлòÂí·Á½±ßµÄ·¿ÎÝÀï¡£×Ô12Äêǰ²Î¼ÓÁªºÏ¹úÔÚÀû±ÈÀïÑÇάºÍÈÎÎñÒÔÀ´£¬ÖйúפÀû±ÈÀïÑÇάºÍ²¿¶Ó¹¤±ø·Ö¶ÓºÍÒ½ÁÆ·Ö¶ÓµÄÓªµØ¾ÍÒ»Ö±ÉèÔÚÕâÀÁ½¸öÓªµØ¶¼ÊÇÓÃËÜÁϰåÁÙʱ´î½¨£¬·Ç³£¼òª¡£ лªÉç¼ÇÕßËïÈð²©Éã

Talauci babbar barazana ne ga ci gaban dan Adam ganin har yanzu akalla mutane biliyan daya na cikin matsanancin talauci a duniya. Bari mu duba yadda kasar Sin ke samar da turba mai kyakkyawan fata ga samun ingantacciyar rayuwa.

 

Kasar Sin ta yi nasarar tsame mutane miliyan 800 daga kangin talauci tare da cimma burin rage radadin talauci bisa ajandar ci gaba mai dorewa ta Majalisar Dinkin Duniya ta 2030 tun kafin lokacin da aka tanada. Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres da kansa, ya yabawa nasarar da kasar Sin ta samu a matsayin “Nasarar yaki da kangin talauci mafi girma a tarihi”.

ADVERTISEMENT
  • Minista Ya Buƙaci Sabbin Shugabannin NIPR Su Faɗakar da Jama’a Yadda Ya Dace 
  • An Yi Wa Shugaban Ƙasar Brazil Lula Da Silva Tiyatar Ƙwaƙwalwa 

Dabarun rage talauci na kasar Sin sun kuma taimaka ga daidaita kalubalen talauci da sauran kasashen duniya ke fuskanta.

 

LABARAI MASU NASABA

Ana Ci Gaba Da Tafka Muhawara Kan Shirin Gwamnati Na Haramta Masana’atun Sarrafa Robobi

Kisan Gillar Marabar Jos: Bai Kamata Jinin Malama Ummulkhairi Ya Tafi A Banza Ba

Misali, ta hanyar manufofi irin su shawarar “ziri daya da hanya daya”, kasar Sin tana aiki da kasashe masu tasowa a duk duniya wajen samar da ayyukan more rayuwa, ilimi da kiwon lafiya. Wanda hakan ya fitar da miliyoyi daga talauci.

 

Haka nan kasar Sin ta yi matukar tasiri ga ci gaban tattalin arzikin Nijeriya ta hanyoyi da dama, domin ita ce babbar abokiyar cinikayyar Nijeriya. Sin ta zama babbar hanyar zuba jari ta kai tsaye daga ketare (FDI) a Nijeriya, musamman a fannin ababen more rayuwa, hakar ma’adinai, da sadarwa.

 

Baya ga fasahar kere-kere, da fasahohin ilmi ga masana’antun Nijeriya da kamfanonin Sin suka taimaka da kasar da ita, har ila yau kasar Sin ta taimaka wajen gina hanyoyin jirgin kasa kamar na Abuja zuwa Kaduna, da Legas zuwa Ibadan. Kamfanonin kasar Sin sun kuma gina tasoshin samar wutar lantarki, da hanyoyin sadarwa, da ayyukan sabunta makamashi daban-daban a Nijeriya.

 

Zuwa yanzu, kasar Sin ta ba da taimakon raya kasa ga kasashe sama da 160, ta yi hadin gwiwa mai inganci na tsarin “ziri daya da hanya daya” tare da kasashe sama da 150, ta kuma tallafa wa ayyukan more rayuwa sama da 1,100 da kusan dalar Amurka biliyan 20 na tallafin raya kasa.

 

Gudunmawar da kasar Sin ta bayar wajen yaki da kangin talauci a duniya, bai tsaya kan bayar da taimakon kudi da fasaha kadai ba domin ta kuma horar da kwararru sama da 400,000 daga kasashe da yankuna sama da 180, tare da karfafa kokarinsu na kawar da fatara.

 

A wurin taron kolin G20 da aka kammala kwanan nan a birnin Rio de Janeiro na kasar Brazil, shugaban kasar Sin, Xi Jinping ya jaddada matakai takwas da kasar Sin za ta dauka na taimaka wa raya kasa da kasa musamman ga kasashe masu karamin karfi. Duk wadannan sun sa kasashe masu tasowa amincewa da kasar Sin a matsayin amintacciyar abokiyar hulda.

Talauci
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe
  • Sulaiman
    GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara
  • Sulaiman
    Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026
  • Sulaiman
    Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

MASU ALAKA

Ana Ci Gaba Da Tafka Muhawara Kan Shirin Gwamnati Na Haramta Masana’atun Sarrafa Robobi
Ra'ayinmu

Ana Ci Gaba Da Tafka Muhawara Kan Shirin Gwamnati Na Haramta Masana’atun Sarrafa Robobi

July 10, 2026
Kisan Gillar Marabar Jos: Bai Kamata Jinin Malama Ummulkhairi Ya Tafi A Banza Ba
Ra'ayinmu

Kisan Gillar Marabar Jos: Bai Kamata Jinin Malama Ummulkhairi Ya Tafi A Banza Ba

July 3, 2026
sikila
Ra'ayinmu

Buƙatar Mayar Da Hankali Wajen Kawo Ƙarshen Ciwon Sikila A Nijeriya

June 26, 2026
Next Post
An Gabatar Da Ci Gaban Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa a Cop16 Kan Hana Kwararar Hamada

An Gabatar Da Ci Gaban Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa a Cop16 Kan Hana Kwararar Hamada

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

Gwamna Yusuf Ya Bai Wa Masu Kula Da Akwatinan Zaɓe Na APC Filaye 1,540 Da Tallafin Miliyan 100

July 15, 2026
Sabbin Ministoci

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci A Tura Ƙarin Sojoji da ’Yansanda Zuwa Benuwe

July 15, 2026
GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

GDPn Sin A Rabin Farko Na Shekarar 2026 Ya Karu Da Kashi 4.7% Idan Aka Kwatanta Da Na Kwatankwacin Lokacin Bara

July 15, 2026
‘Yansanda Sun Tsaurara Tsaron Iyakokin Kano Bayan Hare-haren ‘Yan Bindiga 

Atiku Ya Nuna Damuwa Kan Kasafin Naira Biliyan 6.44 Don Gasar Cin Kofin Duniya ta 2026

July 15, 2026
Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

Masana Kandagarkin Cututtuka Na Sin Sun Tashi Zuwa Kasar Uganda Don Aikin Hadin Gwiwar Magance Cutar Ebola

July 15, 2026
‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

‘Yan Ƙasar Turkiyya Sun Nuna Jarumta Da Kare Dimokuraɗiyya Mafi Girma A Tarihi – Erdoğan

July 15, 2026
Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

Majalisa Ta Ba da Tallafin ₦50m Ga Iyalan Malamai Da Jami’an Tsaro Da Aka Kashe A Aikin Ceto A Oyo

July 15, 2026
Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

Xi Ya Bukaci A Mayar Da Hankali Kan Bukatun Jama’a Yayin Rangadin Da Ya Yi A Shanghai

July 15, 2026
Katsina: Kotu Ta Yanke Wa Hauwa’u Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Kan Taimaka Wa ’Yan Bindiga

Lalata Da Ƙaramar Yarinya: Kotu Ta Yanke Wa Tsoho Mai Shekara 75 Hukuncin Ɗaurin Shekara 10 A Ribas

July 15, 2026
Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

Ci Gaban Fasaha Na Hidimtawa Jama’a Cikin Kowane Yanayi A Kasar Sin

July 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.