ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 25, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Yaki Da Talauci: Yadda Kasar Sin Ke Taka Rawar Gani A Duniya 

by Sulaiman
2 years ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬ËçµÂ³£¨Àû±ÈÀïÑÇ£©£¬2015Äê11ÔÂ12ÈÕ
    £¨¹ú¼Ê¡¤Í¼ÎÄ»¥¶¯£©£¨5£©·ÇÖÞÃÜÁÖÀ´ÁËÖйú¡°°×Çó¶÷¡±
    11ÔÂ1ÈÕ£¬ÔÚÀû±ÈÀïÑÇËçµÂ³Êи½½ü´åׯ£¬µ±µØ´åÃñÅŶӽÓÊÜÖйúµÚ18Åú¸°Àû±ÈÀïÑÇάºÍ²¿¶ÓÒ½ÁÆ·Ö¶ÓÒåÕï¡£ 
    ËçµÂ³ÊÇÀû±ÈÀïÑǵڶþ´ó³ÇÊУ¬µ«ÊÐÇø¾ÍºáÊúÁ½ÌõÂí·£¬Ê®¼¸ÍòÈ˿ڴó¶àÉ¢¾ÓÔÚԭʼɭÁÖÖлòÂí·Á½±ßµÄ·¿ÎÝÀï¡£×Ô12Äêǰ²Î¼ÓÁªºÏ¹úÔÚÀû±ÈÀïÑÇάºÍÈÎÎñÒÔÀ´£¬ÖйúפÀû±ÈÀïÑÇάºÍ²¿¶Ó¹¤±ø·Ö¶ÓºÍÒ½ÁÆ·Ö¶ÓµÄÓªµØ¾ÍÒ»Ö±ÉèÔÚÕâÀÁ½¸öÓªµØ¶¼ÊÇÓÃËÜÁϰåÁÙʱ´î½¨£¬·Ç³£¼òª¡£
    лªÉç¼ÇÕßËïÈð²©Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬ËçµÂ³£¨Àû±ÈÀïÑÇ£©£¬2015Äê11ÔÂ12ÈÕ £¨¹ú¼Ê¡¤Í¼ÎÄ»¥¶¯£©£¨5£©·ÇÖÞÃÜÁÖÀ´ÁËÖйú¡°°×Çó¶÷¡± 11ÔÂ1ÈÕ£¬ÔÚÀû±ÈÀïÑÇËçµÂ³Êи½½ü´åׯ£¬µ±µØ´åÃñÅŶӽÓÊÜÖйúµÚ18Åú¸°Àû±ÈÀïÑÇάºÍ²¿¶ÓÒ½ÁÆ·Ö¶ÓÒåÕï¡£ ËçµÂ³ÊÇÀû±ÈÀïÑǵڶþ´ó³ÇÊУ¬µ«ÊÐÇø¾ÍºáÊúÁ½ÌõÂí·£¬Ê®¼¸ÍòÈ˿ڴó¶àÉ¢¾ÓÔÚԭʼɭÁÖÖлòÂí·Á½±ßµÄ·¿ÎÝÀï¡£×Ô12Äêǰ²Î¼ÓÁªºÏ¹úÔÚÀû±ÈÀïÑÇάºÍÈÎÎñÒÔÀ´£¬ÖйúפÀû±ÈÀïÑÇάºÍ²¿¶Ó¹¤±ø·Ö¶ÓºÍÒ½ÁÆ·Ö¶ÓµÄÓªµØ¾ÍÒ»Ö±ÉèÔÚÕâÀÁ½¸öÓªµØ¶¼ÊÇÓÃËÜÁϰåÁÙʱ´î½¨£¬·Ç³£¼òª¡£ лªÉç¼ÇÕßËïÈð²©Éã

Talauci babbar barazana ne ga ci gaban dan Adam ganin har yanzu akalla mutane biliyan daya na cikin matsanancin talauci a duniya. Bari mu duba yadda kasar Sin ke samar da turba mai kyakkyawan fata ga samun ingantacciyar rayuwa.

 

Kasar Sin ta yi nasarar tsame mutane miliyan 800 daga kangin talauci tare da cimma burin rage radadin talauci bisa ajandar ci gaba mai dorewa ta Majalisar Dinkin Duniya ta 2030 tun kafin lokacin da aka tanada. Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya, Antonio Guterres da kansa, ya yabawa nasarar da kasar Sin ta samu a matsayin “Nasarar yaki da kangin talauci mafi girma a tarihi”.

ADVERTISEMENT
  • Minista Ya Buƙaci Sabbin Shugabannin NIPR Su Faɗakar da Jama’a Yadda Ya Dace 
  • An Yi Wa Shugaban Ƙasar Brazil Lula Da Silva Tiyatar Ƙwaƙwalwa 

Dabarun rage talauci na kasar Sin sun kuma taimaka ga daidaita kalubalen talauci da sauran kasashen duniya ke fuskanta.

 

LABARAI MASU NASABA

Aminu Bayero Ya Samu Nakasu Ta Ɓangaren Siyasa

Shin Nijeriya Ta Shirya Tunkarar Dawowar Annobar Ebola?

Misali, ta hanyar manufofi irin su shawarar “ziri daya da hanya daya”, kasar Sin tana aiki da kasashe masu tasowa a duk duniya wajen samar da ayyukan more rayuwa, ilimi da kiwon lafiya. Wanda hakan ya fitar da miliyoyi daga talauci.

 

Haka nan kasar Sin ta yi matukar tasiri ga ci gaban tattalin arzikin Nijeriya ta hanyoyi da dama, domin ita ce babbar abokiyar cinikayyar Nijeriya. Sin ta zama babbar hanyar zuba jari ta kai tsaye daga ketare (FDI) a Nijeriya, musamman a fannin ababen more rayuwa, hakar ma’adinai, da sadarwa.

 

Baya ga fasahar kere-kere, da fasahohin ilmi ga masana’antun Nijeriya da kamfanonin Sin suka taimaka da kasar da ita, har ila yau kasar Sin ta taimaka wajen gina hanyoyin jirgin kasa kamar na Abuja zuwa Kaduna, da Legas zuwa Ibadan. Kamfanonin kasar Sin sun kuma gina tasoshin samar wutar lantarki, da hanyoyin sadarwa, da ayyukan sabunta makamashi daban-daban a Nijeriya.

 

Zuwa yanzu, kasar Sin ta ba da taimakon raya kasa ga kasashe sama da 160, ta yi hadin gwiwa mai inganci na tsarin “ziri daya da hanya daya” tare da kasashe sama da 150, ta kuma tallafa wa ayyukan more rayuwa sama da 1,100 da kusan dalar Amurka biliyan 20 na tallafin raya kasa.

 

Gudunmawar da kasar Sin ta bayar wajen yaki da kangin talauci a duniya, bai tsaya kan bayar da taimakon kudi da fasaha kadai ba domin ta kuma horar da kwararru sama da 400,000 daga kasashe da yankuna sama da 180, tare da karfafa kokarinsu na kawar da fatara.

 

A wurin taron kolin G20 da aka kammala kwanan nan a birnin Rio de Janeiro na kasar Brazil, shugaban kasar Sin, Xi Jinping ya jaddada matakai takwas da kasar Sin za ta dauka na taimaka wa raya kasa da kasa musamman ga kasashe masu karamin karfi. Duk wadannan sun sa kasashe masu tasowa amincewa da kasar Sin a matsayin amintacciyar abokiyar hulda.

Talauci
Sulaiman
+ postsBio
  • Sulaiman
    An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano
  • Sulaiman
    Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace
  • Sulaiman
    ’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin
  • Sulaiman
    Yadda Uba Sani Ya Farfaɗo Da Asibitin Da Aka Yi Watsi Da Shi Tsawon Shekaru 40 – Hakimin Makarfi

MASU ALAKA

Aminu Bayero Ya Samu Nakasu Ta Ɓangaren Siyasa
Ra'ayi Riga

Aminu Bayero Ya Samu Nakasu Ta Ɓangaren Siyasa

June 15, 2026
Shin Nijeriya Ta Shirya Tunkarar Dawowar Annobar Ebola?
Ra'ayinmu

Shin Nijeriya Ta Shirya Tunkarar Dawowar Annobar Ebola?

May 29, 2026
Buƙatar Samar Da Alƙibla Ta Musamman Ga Gidajen Gyaran Hali Na Ƙasar Nan
Labarai

Buƙatar Samar Da Alƙibla Ta Musamman Ga Gidajen Gyaran Hali Na Ƙasar Nan

May 22, 2026
Next Post
An Gabatar Da Ci Gaban Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa a Cop16 Kan Hana Kwararar Hamada

An Gabatar Da Ci Gaban Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa a Cop16 Kan Hana Kwararar Hamada

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

Sojoji Sun Kama Mai Kai Wa Ƴan Ta’adda Kayan Aiki A Zamfara

June 25, 2026
Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

Kotu Ta Ɗege Shari’ar Ganduje Da Wasu Mutum 7 Zuwa 14 Ga Oktoba 2026

June 25, 2026
An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano

June 25, 2026
APC Ta Dage Yakin Zaben Shugaban Kasarta A Kano

An Dakatar Da Shugaban APC Na Kebbi Da Kwamishina Kan Zaɓen Cike Gurbin Zuru

June 25, 2026
Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

Ndume Ya Bayyana Dalilin Da Ya Sa Yake Goyon Bayan Ƙudirin Kafa ‘Yansandan Jihohi

June 25, 2026
EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

EFCC Za Ta Gurfanar Da Shugaban Miyetti Allah Kan Zargin Almundahanar Dala Miliyan 2.53

June 25, 2026
Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

Maroko Ta Zama Ƙasa Ta Farko Daga Afirka Da Ta Tsallaka Zuwa Zagaye Na 32 A Gasar Kofin Duniya

June 25, 2026
Zan Ware 10bn Don Inganta Ilimin Matasa Idan Na Ci Zabe – Atiku

‘Yan Nijeriya Ba Sa Bukatar ‘Yan Jarida Su Faɗa Musu Suna Jin Yunwa — Atiku

June 25, 2026
Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

Dokar Sin Ta Gurfanar Da Masu Rajin Ballewar Kabilun Kasar Da Ke Kasashen Waje Ta Dace

June 24, 2026
’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

’Yan Kasuwa Na Kasashen Waje Sun Yaba Wa Yanayin Kasuwanci Na Sin

June 24, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.