ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Xi Jinping Ya Gana Da Manyan Jami’An Muhimman Kungiyoyin Tattalin Arziki Na Kasa Da Kasa

by CGTN Hausa and Sulaiman
1 year ago
лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2024Äê12ÔÂ10ÈÕ
    12ÔÂ10ÈÕÉÏÎ磬¹ú¼ÒÖ÷ϯϰ½üƽÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌûá¼ûÀ´»ª³öϯ¡°1+10¡±¶Ô»°»áµÄÖ÷Òª¹ú¼Ê¾­¼Ã×éÖ¯¸ºÔðÈË¡£
    лªÉç¼ÇÕß »Æ¾´ÎÄ Éã

лªÉçÕÕÆ¬£¬±±¾©£¬2024Äê12ÔÂ10ÈÕ 12ÔÂ10ÈÕÉÏÎ磬¹ú¼ÒÖ÷ϯϰ½üƽÔÚ±±¾©ÈËÃñ´ó»áÌûá¼ûÀ´»ª³öϯ¡°1+10¡±¶Ô»°»áµÄÖ÷Òª¹ú¼Ê¾­¼Ã×éÖ¯¸ºÔðÈË¡£ лªÉç¼ÇÕß »Æ¾´ÎÄ Éã

Da safiyar yau Talata ne shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da manyan jami’an muhimman kungiyoyin tattalin arziki na kasa da kasa dake halartar taron tattaunawa na “1+10”, wanda aka bude a nan birnin Beijing.

 

Xi Jinping ya ce, ya kamata kasashe daban-daban su dauki ci gaban sauran kasashe a matsayin damammaki a maimakon kalubale, ta yadda za a mai da hankali kan dunkulewar duniya, da hadin gwiwa, da cin moriya tare a wannan zamani.

ADVERTISEMENT
  • Kotu Ta Ƙi Amincewa Da Bayar Da Belin Yahaya Bello
  • An Gudanar Da Taron Karawa Juna Sani Kan Hakkin Tattalin Arziki Da Al’Umma Da Al’Adu Na Kasa Da Kasa a Birnin Hangzhou

Ya ce Sin na fatan kara hadin gwiwa da wasu muhimman kungiyoyin tattalin arziki na kasa da kasa, don aiwatar da manufar gudanar da harkoki tsakanin mabambantan bangarori, da ingiza hadin gwiwar kasa da kasa, da goyon bayan bunkasuwar kasashe masu tasowa, da saurin bunkasuwa, da gaggauta raya duniya dake da madogara da yawa, mai daidaito bisa zaman oda da doka, da dunkulewar tattalin arzikin duniya mai kawo amfani ga mabambantan bangarori, da raya wata duniya mai adalci dake bunkasa tare.

 

LABARAI MASU NASABA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Shugaban sabon bankin samar da ci gaba wato NDB, da shugabar IMF, da shugaban bankin duniya, da babbar jami’ar kungiyar WTO, a madadin bangarori masu tsaki da ruwa sun gabatar da jawabai yayin zaman. Inda suka jinjinawa ci gaban tattalin arzikin Sin, da bayyana kyakkyawan fata ga makomar bunkasuwar Sin, kana da bayyana godiya ga goyon bayan da Sin ta dade tana baiwa kungiyoyin tattalin arzikin kasa da kasa.

 

Muhimman kungiyoyin tattalin arziki na kasa da kasa na fatan kara hadin gwiwa da kasar Sin, da nacewa ga manufar gudanar da harkokin kasa da kasa tsakanin mabambantan bangarori, da raya makomar Bil Adama ta bai daya tare.

 

Xi Jinping ya saurari jawaban da wakilan kungiyoyin suka gabatar daga zuciya, kuma ya ba da amsa ga wasu batutuwan da suke jawo hankalin kasa da kasa. Alal misali tattalin arzikin duniya da na kasar Sin, da yadda za a daidaita harkokin duniya da sauransu. (Amina Xu)

Xi
CGTN Hausa
+ posts Bio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Ana Gudanar Da Taron Masana Ilmin Harkokin Kasar Sin Karo Na Uku
Xi
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
  • Sulaiman
    Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina
  • Sulaiman
    Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
  • Sulaiman
    Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

MASU ALAKA

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya
Daga Birnin Sin

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026
Daga Birnin Sin

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci
Daga Birnin Sin

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Next Post
Minista Ya Buƙaci Sabbin Shugabannin NIPR Su Faɗakar da Jama’a Yadda Ya Dace 

Minista Ya Buƙaci Sabbin Shugabannin NIPR Su Faɗakar da Jama'a Yadda Ya Dace 

LABARAI MASU NASABA

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026
Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

Fargabar Satar Mutane Ya Sa An Rufe Makarantu A Abuja Da Mararaba

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.