• English
  • Business News
Thursday, September 18, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Nemi Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Rungumi Dukkan Masoyansa A Tafiyar Da Gwmanati

by Ibrahim Muhammad and Sulaiman
10 months ago
in Labarai
0
NNPP
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jama’a da dama musamman a karamar hukumar Birnin Kano dama sauran kananan hukumomin Kano ta tsakiya na yabawa irin gagarumar gudunmawar da Ambasada Alhaji Yusuf Hasan Darma ke bayarwa ga tallafawa bunkasa ci gaban al’umma ta bangarori daban-daban.

Ambasada Yusuf Darma dan kasuwa ne da yake da tausayi da jinkai ganin irin halin kuncin rayuwa da ake ciki yake tallafa wa al’umma a fannoni da dama domin rage musu radadi da ake ciki.

  • Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ba Za Ta Samu Wani Sabon Bashi Daga Bankin AfDB Ba -Farfesa Oyebanji
  • Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ba Za Ta Samu Wani Sabon Bashi Daga Bankin AfDB Ba -Farfesa Oyebanji

Mutum ne da yake ba da tallafi ga kungiyoyi da daidaikun mutane maza da mata kamar yanda wani dan kasuwa Alhaji Abubakar Kanabaro ya bada irin wannan kyakkyawan shaida akansa bayan wani rabon tallafi da ya yi a Kumbotso.

Alhaji Yusuf Hasan Darma sannanne ne akan irin gagarumar gudummawa da ya bayar domin tabbatar da samun nasarar Abba Kabir Yusuf da mataimakin sa Kwamared Aminu Abdussalam tun daga zaben 2019 har zuwa na 2023 karkashin jam’iyyar NNPP ya bada gudunmawa ga tun daga yakin neman zabe da lokacin zabe har kaiwa ga nasara, kuma ya bada gudunmawa wajen tsayin dakan ganin anyi nasara a kotu tun farkon Shari’a har aka tabbatar da nasarar Abba Kabir Yusuf.

Mutane da dama yan siyasa da sauran al’umma da suka sani suke ganin irin gudunmawa da Yusuf Hasan Darma ya ke bayarwa suna kira ga Gwamnatin Jihar Kano ta Alhaji Abba Kabir Yusuf da mataimakin sa Kwamared Abdussalam Abubakar da Madugun Kwankwasiyya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso suyi duba da lura da irin gudunmawa da wannan bawan Allah Yusuf Hasan Darma yake bayarwa da aljihunsa domin irinsu yakamata a jawo su a jiki su bada gudunmawa wajen gudanar da Gwamnati duk abinda za’ayi na al’umma a damka musu saboda sako zai je ko’ina.

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

Ba kadai tallafi ga mutane ba Alhaji Yusuf Hasan Darma ya ba da tallafi wajen sanya fitilu a mazabu 13 na karamar hukumar Birnin Kano sannan yana raba tallafi ga mata da matasa da tallafawa harkar Ilimi a makarantu da biya wa dalibai kudin jarabawa.

Malam Aliyu Mamman Mai mari daya daga wadanda kungiyar sa ta amfana da tallafi na N500,00 daga Alhaji Yusuf Hasan Darma ya ce bashi kadai ba, akwai kungiyoyi da dama makamantan nasa da suka amfana da tallafin da a cikin ikon Allah zai basu dama na cika burin abinda suka sa a gaba na tallafawa al’umma suma.

Jama’a dai da dama suna ta Karaye kiraye ga shugabanni, musamman Gwamnatin jihar Kano da sauran jagorori musamman da yake sun san wanne Ambasada Yusuf Hassan Darma da irin gudunmawa da yake bai wa al’umma da ga aljihunsa, ba tare da yana rike da wani mukami a gwamnati ba, suna jan hankali akan a duba irin hidima da yake a bashi wani gwaggwabar mukami da zai dada karfafar sa wajen taimakawa ci gaban al’umma da yake.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Me Ya Sa Kamfanonin Waje Masu Yawa Suka Fara Nuna Sabbin Kayayyakinsu A CIIE?

Next Post

Sin Ta Samu Fadadar Adadin Sana’o’i Da Ake Yiwa Rajista

Related

NNPP
Manyan Labarai

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

34 minutes ago
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna
Manyan Labarai

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

3 hours ago
Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya
Ra'ayi Riga

Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

3 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Labarai

’Yansanda Sun Kama Sojan Gona Da Motocin Sata 3 A Jigawa

6 hours ago
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye
Labarai

’Yan Bindiga Sun Sako Ma’aurata A Katsina Bayan Karɓar N50m A Matsayin Kuɗin Fansa

8 hours ago
Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis
Manyan Labarai

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

9 hours ago
Next Post
Sin Ta Samu Fadadar Adadin Sana’o’i Da Ake Yiwa Rajista

Sin Ta Samu Fadadar Adadin Sana’o’i Da Ake Yiwa Rajista

LABARAI MASU NASABA

NNPP

Gwamna Yusuf Ya Nuna Jin Daɗinsa Kan Yadda Kano Ta Zarce Legas, Oyo A Sakamakon NECO Na 2025

September 18, 2025
Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

Shugaban Guinea-Bissau Ya Goyi Bayan Shawarar Tsarin Shugabancin Duniya Da Sin Ta Gabatar

September 18, 2025
An Damke Basarake Da Wasu Mutum 10 Bisa Zargin Hada Baki Da ‘Yan Bindiga A Kudancin Kaduna

Sojoji Sun Tarwatsa Wata Haramtacciyar Masana’antar Ƙera Makamai A Filato

September 18, 2025
Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

Ci Gaban Tattalin Arzikin Sin Na Taimaka Ga Bunkasa Al’adunta Da Mu’amalar Al’adu Tsakaninta Da Kasashen Duniya

September 18, 2025
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba

’Yansanda Sun Kama Sojan Gona Da Motocin Sata 3 A Jigawa

September 18, 2025
Yadda Muka Zama Bayin ‘Yan Bindiga -Mazaunin Wani Kauye

’Yan Bindiga Sun Sako Ma’aurata A Katsina Bayan Karɓar N50m A Matsayin Kuɗin Fansa

September 18, 2025
Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

Yadda Ribas Ta Yi Cikar Ƙwari Yayin Da Gwamna Fubara Ya Koma Ofis

September 18, 2025
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

September 18, 2025
’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

’Yansanda Sun Kama Mutane 9 Kan Yin Ƙaryar Sace Su A Jihar Neja

September 18, 2025
Sojoji Sun Kama Ƙasurgumin Ɗan Bindiga, Sun Kashe Shugaban IPOB

Sojoji Sun Cafke Babban Kwamandan IPOB

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.