ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Nemi Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Rungumi Dukkan Masoyansa A Tafiyar Da Gwmanati

by Ibrahim Muhammad and Sulaiman
2 years ago
NNPP

Jama’a da dama musamman a karamar hukumar Birnin Kano dama sauran kananan hukumomin Kano ta tsakiya na yabawa irin gagarumar gudunmawar da Ambasada Alhaji Yusuf Hasan Darma ke bayarwa ga tallafawa bunkasa ci gaban al’umma ta bangarori daban-daban.

Ambasada Yusuf Darma dan kasuwa ne da yake da tausayi da jinkai ganin irin halin kuncin rayuwa da ake ciki yake tallafa wa al’umma a fannoni da dama domin rage musu radadi da ake ciki.

  • Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ba Za Ta Samu Wani Sabon Bashi Daga Bankin AfDB Ba -Farfesa Oyebanji
  • Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ba Za Ta Samu Wani Sabon Bashi Daga Bankin AfDB Ba -Farfesa Oyebanji

Mutum ne da yake ba da tallafi ga kungiyoyi da daidaikun mutane maza da mata kamar yanda wani dan kasuwa Alhaji Abubakar Kanabaro ya bada irin wannan kyakkyawan shaida akansa bayan wani rabon tallafi da ya yi a Kumbotso.

ADVERTISEMENT

Alhaji Yusuf Hasan Darma sannanne ne akan irin gagarumar gudummawa da ya bayar domin tabbatar da samun nasarar Abba Kabir Yusuf da mataimakin sa Kwamared Aminu Abdussalam tun daga zaben 2019 har zuwa na 2023 karkashin jam’iyyar NNPP ya bada gudunmawa ga tun daga yakin neman zabe da lokacin zabe har kaiwa ga nasara, kuma ya bada gudunmawa wajen tsayin dakan ganin anyi nasara a kotu tun farkon Shari’a har aka tabbatar da nasarar Abba Kabir Yusuf.

Mutane da dama yan siyasa da sauran al’umma da suka sani suke ganin irin gudunmawa da Yusuf Hasan Darma ya ke bayarwa suna kira ga Gwamnatin Jihar Kano ta Alhaji Abba Kabir Yusuf da mataimakin sa Kwamared Abdussalam Abubakar da Madugun Kwankwasiyya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso suyi duba da lura da irin gudunmawa da wannan bawan Allah Yusuf Hasan Darma yake bayarwa da aljihunsa domin irinsu yakamata a jawo su a jiki su bada gudunmawa wajen gudanar da Gwamnati duk abinda za’ayi na al’umma a damka musu saboda sako zai je ko’ina.

LABARAI MASU NASABA

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Ba kadai tallafi ga mutane ba Alhaji Yusuf Hasan Darma ya ba da tallafi wajen sanya fitilu a mazabu 13 na karamar hukumar Birnin Kano sannan yana raba tallafi ga mata da matasa da tallafawa harkar Ilimi a makarantu da biya wa dalibai kudin jarabawa.

Malam Aliyu Mamman Mai mari daya daga wadanda kungiyar sa ta amfana da tallafi na N500,00 daga Alhaji Yusuf Hasan Darma ya ce bashi kadai ba, akwai kungiyoyi da dama makamantan nasa da suka amfana da tallafin da a cikin ikon Allah zai basu dama na cika burin abinda suka sa a gaba na tallafawa al’umma suma.

Jama’a dai da dama suna ta Karaye kiraye ga shugabanni, musamman Gwamnatin jihar Kano da sauran jagorori musamman da yake sun san wanne Ambasada Yusuf Hassan Darma da irin gudunmawa da yake bai wa al’umma da ga aljihunsa, ba tare da yana rike da wani mukami a gwamnati ba, suna jan hankali akan a duba irin hidima da yake a bashi wani gwaggwabar mukami da zai dada karfafar sa wajen taimakawa ci gaban al’umma da yake.

Abba Kabir
Ibrahim Muhammad
+ posts Bio
  • Ibrahim Muhammad
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-muhammad/
    Za Mu Yi Gwagwarmayar Ƙwato Haƙƙin Ƴan Takarar Da Aka Zalunta A Jam’iyyar ADC —Mainasara Salga
  • Ibrahim Muhammad
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-muhammad/
    Ba Mu San Da Ficewar Hanga Da Gaya Daga Jam’iyyar NDC Ba A Hukumance —Hussaini Isah Meriga
  • Ibrahim Muhammad
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-muhammad/
    Jam’iyyar PDP Ce Za Ta Dawo Da Kwanciyar Hankali A Nijeriya – Hajiya Khadija
  • Ibrahim Muhammad
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-muhammad/
    Husaini Isa Ya Gargaɗi Ƴan Takarar NDC A Kano Kan Buƙatar Kiyaye Ƙa’dojin Jam’iyya
Abba Kabir
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna
  • Sulaiman
    Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba
  • Sulaiman
    Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa
  • Sulaiman
    Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

MASU ALAKA

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu
Labarai

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu
Manyan Labarai

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

September 9, 2026
Next Post
Sin Ta Samu Fadadar Adadin Sana’o’i Da Ake Yiwa Rajista

Sin Ta Samu Fadadar Adadin Sana’o’i Da Ake Yiwa Rajista

LABARAI MASU NASABA

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

Sin Na Fatan Amurka Za Ta Dakatar Da Furta Karairayi Da Nufin Bata Mata Suna

September 9, 2026
An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

An Kashe Shahararren Mai Sharhin Siyasar Kano, Ibrahim Dan Shagamu

September 9, 2026
Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

Sin Ba Ta Taba Janyewa Wata Kasa Tsani Ba

September 9, 2026
Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

Xi Ya Aike Da Gaisuwa Albarkacin Ranar Malamai Yana Mai Kira Da A Samar Da Matasa Masu Hazaka Domin Kara Farfado Da Kasa

September 9, 2026
Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

Ku Daure Ku Sake Zaɓar Mijina A 2027 – Remi Tinubu

September 9, 2026
Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

Renon Matasa A Kan Kyakkyawar Turba Ginshiki Ne Na Gina KasaBy

September 9, 2026
Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

Bikin CIFTIS Zai Ingiza Bude Kofa A Kasar Sin

September 9, 2026
“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

“Ajin Tashar Sararin Samaniya Na Hong Kong Da Macau” Ya Kara Wa Matasa Sha’awar Kimiyya Da Karfafa Kishin Kasa

September 9, 2026
’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

’Yansanda Sun Cafke Matar Da Ta Kwara Wa Maƙociyarta Tafasasshen Ruwan Zafi A Abuja

September 9, 2026
Taron Kolin Urumqi Ya Mayar Da Hankali Kan Kwarewar Shugabanci A Xinjiang Da Muhimmancinta Ga Duniya

Taron Kolin Urumqi Ya Mayar Da Hankali Kan Kwarewar Shugabanci A Xinjiang Da Muhimmancinta Ga Duniya

September 9, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.