ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, July 7, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Nemi Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Rungumi Dukkan Masoyansa A Tafiyar Da Gwmanati

by Ibrahim Muhammad and Sulaiman
2 years ago
NNPP

Jama’a da dama musamman a karamar hukumar Birnin Kano dama sauran kananan hukumomin Kano ta tsakiya na yabawa irin gagarumar gudunmawar da Ambasada Alhaji Yusuf Hasan Darma ke bayarwa ga tallafawa bunkasa ci gaban al’umma ta bangarori daban-daban.

Ambasada Yusuf Darma dan kasuwa ne da yake da tausayi da jinkai ganin irin halin kuncin rayuwa da ake ciki yake tallafa wa al’umma a fannoni da dama domin rage musu radadi da ake ciki.

  • Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ba Za Ta Samu Wani Sabon Bashi Daga Bankin AfDB Ba -Farfesa Oyebanji
  • Dalilin Da Ya Sa Nijeriya Ba Za Ta Samu Wani Sabon Bashi Daga Bankin AfDB Ba -Farfesa Oyebanji

Mutum ne da yake ba da tallafi ga kungiyoyi da daidaikun mutane maza da mata kamar yanda wani dan kasuwa Alhaji Abubakar Kanabaro ya bada irin wannan kyakkyawan shaida akansa bayan wani rabon tallafi da ya yi a Kumbotso.

ADVERTISEMENT

Alhaji Yusuf Hasan Darma sannanne ne akan irin gagarumar gudummawa da ya bayar domin tabbatar da samun nasarar Abba Kabir Yusuf da mataimakin sa Kwamared Aminu Abdussalam tun daga zaben 2019 har zuwa na 2023 karkashin jam’iyyar NNPP ya bada gudunmawa ga tun daga yakin neman zabe da lokacin zabe har kaiwa ga nasara, kuma ya bada gudunmawa wajen tsayin dakan ganin anyi nasara a kotu tun farkon Shari’a har aka tabbatar da nasarar Abba Kabir Yusuf.

Mutane da dama yan siyasa da sauran al’umma da suka sani suke ganin irin gudunmawa da Yusuf Hasan Darma ya ke bayarwa suna kira ga Gwamnatin Jihar Kano ta Alhaji Abba Kabir Yusuf da mataimakin sa Kwamared Abdussalam Abubakar da Madugun Kwankwasiyya Sanata Rabiu Musa Kwankwaso suyi duba da lura da irin gudunmawa da wannan bawan Allah Yusuf Hasan Darma yake bayarwa da aljihunsa domin irinsu yakamata a jawo su a jiki su bada gudunmawa wajen gudanar da Gwamnati duk abinda za’ayi na al’umma a damka musu saboda sako zai je ko’ina.

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

Ba kadai tallafi ga mutane ba Alhaji Yusuf Hasan Darma ya ba da tallafi wajen sanya fitilu a mazabu 13 na karamar hukumar Birnin Kano sannan yana raba tallafi ga mata da matasa da tallafawa harkar Ilimi a makarantu da biya wa dalibai kudin jarabawa.

Malam Aliyu Mamman Mai mari daya daga wadanda kungiyar sa ta amfana da tallafi na N500,00 daga Alhaji Yusuf Hasan Darma ya ce bashi kadai ba, akwai kungiyoyi da dama makamantan nasa da suka amfana da tallafin da a cikin ikon Allah zai basu dama na cika burin abinda suka sa a gaba na tallafawa al’umma suma.

Jama’a dai da dama suna ta Karaye kiraye ga shugabanni, musamman Gwamnatin jihar Kano da sauran jagorori musamman da yake sun san wanne Ambasada Yusuf Hassan Darma da irin gudunmawa da yake bai wa al’umma da ga aljihunsa, ba tare da yana rike da wani mukami a gwamnati ba, suna jan hankali akan a duba irin hidima da yake a bashi wani gwaggwabar mukami da zai dada karfafar sa wajen taimakawa ci gaban al’umma da yake.

Abba Kabir
Ibrahim Muhammad
+ posts Bio
  • Ibrahim Muhammad
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-muhammad/
    Jam’iyyar PDP Ce Za Ta Dawo Da Kwanciyar Hankali A Nijeriya – Hajiya Khadija
  • Ibrahim Muhammad
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-muhammad/
    Husaini Isa Ya Gargaɗi Ƴan Takarar NDC A Kano Kan Buƙatar Kiyaye Ƙa’dojin Jam’iyya
  • Ibrahim Muhammad
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-muhammad/
    An Fara Gasar Tseren Dawakai Ta ‘Renewed Hope’ da Sabon Salo A Kano
  • Ibrahim Muhammad
    https://hausa.leadership.ng/author/ibrahim-muhammad/
    Allah Ya Yi Wa Aminu Dantata Arzikin Da Al’umma Suka Amfana Da Shi – Abubakar
Abba Kabir
Sulaiman
+ posts Bio
  • Sulaiman
    Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin
  • Sulaiman
    Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya
  • Sulaiman
    Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara
  • Sulaiman
    Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

MASU ALAKA

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci
Manyan Labarai

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

July 7, 2026
Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz
Manyan Labarai

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026
Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano
Labarai

Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

July 7, 2026
Next Post
Sin Ta Samu Fadadar Adadin Sana’o’i Da Ake Yiwa Rajista

Sin Ta Samu Fadadar Adadin Sana’o’i Da Ake Yiwa Rajista

LABARAI MASU NASABA

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

Gwamnatin Neja Ta Sanya Dokar Hana Fita Bayan Mutane 80 Sun Rasu Sakamakon Rikicin Ƙabilanci

July 7, 2026
Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

Iran Ta Harba Wa Jiragen Ruwa Makamai Masu Linzami A Mashigar Hormuz

July 7, 2026
Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

Hukuma Ta Tilasta Wa Alƙali Yin Ritaya Saboda Karɓar Cin Hanci A Kano

July 7, 2026
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya

ADC Ta Zargi Gwamnatin Tinubu Da Jefa ‘Yan Nijeriya Miliyan 17 Cikin Yunwa

July 7, 2026
Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

Kasuwa Ce Ke Saita Tsarin Cinikayyar Sin Da EU In Ji Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin

July 6, 2026
Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

Dukkan Kabilun Kasar Sin Na Zaman Tsintsiya Madaurinki Daya

July 6, 2026
Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

Mutane 15 Sun Mutu A Hatsarin Mota A Jihar Kwara

July 6, 2026
Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

Gwamnatin Sin Ta Fara Aika Zagayen Farko Na Kayakin Agajin Gaggawa Ga Venezuela

July 6, 2026
FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

FIFA Ta Tsallake Iyakarta Dangane Da Batun Dakatarwar Balogun – UEFA

July 6, 2026
Shugabannin Sin Da Madagascar Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

Shugabannin Sin Da Montenegro Sun Yi Musayar Sakon Taya Murnar Cika Shekaru 20 Da Kulla Alakar Diflomasiyya Tsakaninsu

July 7, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.