ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Monday, December 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Nuna Gamsuwa Da Yadda Gwamnan Kano Ke Tallafa Wa Ɓangaren Ilimi

by Rabi'u Ali Indabawa and Sulaiman
4 weeks ago
NNPP

Shugaban kungiyar masu sayar da ganye da kayan marmari na Kasuwar Utako Babban Birnin Tarayya Abuja Mu’azu Hamza Karwai ya nuna jin dadinsa kwarai dakan yadda gwamnan Jihar Kano Injiniya Abba Yusuf ke taimakawa ɓangaren ilimi, ya ce sun san dama can yana niyyar yin hakan shi yasa ma suka zabe shi domin sun ba zai basu kunya ba. Ko yanzu ma  duk dan Jihar Kano da sauran ‘yan Nijeriya sun ce  alhamdu lillahi sun san ba za su yi zaben tumun dare ba ko dana-sani kan zabn shi ba, don haka suna yi ma shi fatan alkhairi a kowane lokaci.

 

Ya ce sun godewa Allah domin burinsu ya cika, bada dadewa bane gwamnatin ta Jihar Kano karkashin jagorancin Gwamnan Kabir Yusuf ta dauki nauyin karatun dalibai ‘yan asalin Jihar Kano 590 wajen yanke shawarar tura su karatu zuwa kasashen waje da kuma wasu makarantun na cikin gida Nijeriya, don haka wani abu ne na ayaba kwarai da gaske.

ADVERTISEMENT

 

Saboda ai ilimi shi ne gishirin zaman duniya duk wani ci gaba ta fanon daban- daban sai da ilimi ake yin  samun shi, don haka shi yasa, abinda yake yi, musamman ma yadda ya  maida hankali kan lamarin  daya shafi ilimi.

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

 

Bugu da kari ya ce samun jajirtaccen gwamna irin na Kano wani abu ne mai wuya,musamman ma yadda ya dauki mataki na sai ma jami’an tsaro abubuwan da za su taimaka masu wajen sayen Motoci, da Babura da za’ayi amfani da su domin tunkarar matsalar tsaro da ta fara kunno kai ta Jihar Kano, shi ma wannan matakin abin a yaba ne matuka domin shi lamarin tsaro babu wanda zai yi ma shi rikon sakainar kashi. Ya ce ya kara yabawa da jinjina ma shi kan yadda ya maida hankali yanzu ga Lafiya, tsaro  da  kuma  ilimi.

 

Sai dai duk hakan ya yi kira da gwamnan ya maida hankalinsa wajen tunawa da lamarin da ya shafi hanyoyin mota, alal misali kamar hanyar Bunkure ta zuwa mazabarsa, yana kuma fatan sauran fannoni kamarsu hanyoyi da saurana wasu ayyuka a tuna da kauyuka, suma duk cikin Jihar ta Kano suke, duk da yake an san baya  wai baya manta bane amma ana kara tuna ma shi suma mutanen karkara a tuna da su. Yana yi ma shi fatan Allah ya ci gaba da taimaka masa ci gabansa, Jihar Kano da kuma Nijeriya baki daya.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja
Manyan Labarai

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta
Manyan Labarai

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka
Ra'ayi Riga

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Next Post
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaryata Rufe Makarantu Gaba Ɗaya A Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaryata Rufe Makarantu Gaba Ɗaya A Nijeriya

LABARAI MASU NASABA

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

An Sako Ragowar Ɗalibai Da Malamai Da Aka Sace A Makarantar Katolika Ta Neja

December 21, 2025
Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

Raphinha Da Yamal Sun Ci Ƙwallaye Yayin Da Barcelona Ta Doke Villarreal

December 21, 2025
Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

Davido Zai Raƙashe A Bikin Buɗe Gasar AFCON 2025 A Morocco

December 21, 2025
Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

Yankin Rijiyoyin Mai Na Teku Mafi Girma Na Kasar Sin Ya Ba Da Rahoton Yawan Mai Da Iskar Gas Da Ya Fitar A Shekara

December 21, 2025
An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

An Bukaci Bunkasa Fannin Kiwo A Hadin Gwiwar Sin Da Afirka

December 21, 2025
Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

Akpabio, Ganduje, Ogundoyin Sun Halarci Naɗa Seyi Tinubu Sarauta

December 21, 2025
Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

Tashar Teku Ta Ciniki Mai ‘Yanci Ta Hainan Ta Bude Sabon Babin Hadin Gwiwar Sin Da Kasashen Afirka

December 21, 2025
Tinubu

Dambarwar Naɗa Muƙamai Da Soke Su A Gwamnatin Tinubu

December 21, 2025
Zaben Fidda Gwani A APC: Sanatocin Jigawa Sun Rasa Tikitin Komawa Majalisa

APC Za Ta Gudanar Da Babban Taronta Na Kasa A Watan Maris

December 21, 2025
Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

Mun Shirya Tsaf Domin Lashe Gasar AFCON Ta Bana – Bassey

December 21, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.