• English
  • Business News
Saturday, October 25, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Sallami Osinbajo Daga Asibiti Bayan Yi Masa Tiyata

by Sadiq
3 years ago
Osinbajo

An sallami mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo daga asibiti a jihar Legas bayan samun nasarar yi masa tiyata da aka yi a satin da ya wuce.

Babban likitan mataimakin shugaban Kasa, Dakta Nicholas Audifferen, a cikin wata sanarwa, ya ce: “An kwantar da mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, a asibitin Duchess International a Legas, a ranar Asabar da ta gabata, 16 ga Yuli, 2022, saboda dalilai da yawa.

  • NNPP Ga Buhari: Ka Sanya Dokar Ta Baci A Jihohin Arewa 5
  • ‘Yan Bindiga Sun Saki Karin Mutane 4 Daga Fasinjojin Jirgin Kasan Abuja-Kaduna 

“Ya samu karaya a damansa. An yi masa tiyata ba tare da wata matsala ba.

“An kwantar da shi tsawon kwanaki bakwai, yanzu ya far murmurewa. An sallame shi kuma yanzu yana samun sauki.

“Farfesa Osinbajo ya gode wa daukacin ma’aikatan asibitin karkashin jagorancin babban jami’in gudanarwa, Dokta Tokunbo Shitta-Bey da daraktan likitoci, Dokta Adedoyin Dosunmu-Ogunbi bisa kwarewa da ingancin kulawa da ya samu a wajensu.

LABARAI MASU NASABA

Muna Duba Ƙudirin Ƙirƙiro Jihohi 55 – Barau Jibrin

Gwarzon Shugaban Kamfani Na Shekarar 2025 Gbenga Olu Komolafe

“Mataimakin shugaban kasa ya kuma yaba tare da fatan alheri ga shugaban kasa Muhammadu Buhari, ‘yan Najeriya daga kowane bangare da ma kowa da kowa kan fatan alheri da samun sauki da aka masa.

“Mataimakin shugaban kasa zai ci gaba da murmurewa a cikin ‘yan kwanaki masu zuwa.”

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Muna Duba Ƙudirin Ƙirƙiro Jihohi 55 – Barau Jibrin
Manyan Labarai

Muna Duba Ƙudirin Ƙirƙiro Jihohi 55 – Barau Jibrin

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Shugaban Kamfani Na Shekarar 2025 Gbenga Olu Komolafe

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Thomas Etuh: Gwarzon Ɗan Kasuwa Na 2025

October 25, 2025
Next Post
‘Yan Ta’adda Sun Sake Kai Wa Tawagar Jami’an Tsaron Shugaban Kasa Farmaki

'Yan Ta'adda Sun Sake Kai Wa Tawagar Jami'an Tsaron Shugaban Kasa Farmaki

LABARAI MASU NASABA

Muna Duba Ƙudirin Ƙirƙiro Jihohi 55 – Barau Jibrin

Muna Duba Ƙudirin Ƙirƙiro Jihohi 55 – Barau Jibrin

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Shugaban Kamfani Na Shekarar 2025 Gbenga Olu Komolafe

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Thomas Etuh: Gwarzon Ɗan Kasuwa Na 2025

October 25, 2025
Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma (3)

Fansho Da Garatuti A Kano: Yau Fari Gobe Tsumma (3)

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Babban Sarki Oweizide Ekpemupolo (Tompolo): Hiddimta Wa Al’umma Ba Tare Da Gajiyawa Ba

October 25, 2025
Kasar Sin Ta Nemi Amurka Ta Dakatar Da Hare-haren Shafin Intanet Kan Muhimman Kayayyakinta Nan Take

Kasar Sin Ta Nemi Amurka Ta Dakatar Da Hare-haren Shafin Intanet Kan Muhimman Kayayyakinta Nan Take

October 24, 2025
Ba Zan Kwatanta Matsayina Da Na Sarkin Bauchi Ba – Sabon Sarkin Duguri

Ba Zan Kwatanta Matsayina Da Na Sarkin Bauchi Ba – Sabon Sarkin Duguri

October 24, 2025
Gwamnatin Kaduna Ta Gano Ma’adanin Zinari Da Tagulla Da Za Su Haɓaka Tattalin Arziƙin Jihar

Gwamnatin Kaduna Ta Gano Ma’adanin Zinari Da Tagulla Da Za Su Haɓaka Tattalin Arziƙin Jihar

October 24, 2025
An Kebe Ranar 25 Ga Oktoba A Matsayin Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

An Kebe Ranar 25 Ga Oktoba A Matsayin Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 24, 2025

Gwamnatin Katsina Ta Ƙara Samar Da Dakarun Tsaro 200 Domin Maganace Ta’addanci

October 24, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.