• English
  • Business News
Tuesday, September 16, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Tsaurara Tsaro A Abuja Bayan Gargadin Harin Ta’adanci

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
An Tsaurara Tsaro A Abuja Bayan Gargadin Harin Ta’adanci
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Hukumar Kula da Babban Birnin Tarayya, Abuja (FCTA) ta kara tsaurara matakan tsaro a Abuja, biyo bayan sanarwar barazanar kai hari da Ofishin Jakadancin Amurka ya yj. 

Ma’aikatar ta shawarci mazauna yankin da su kwantar da hankalinsu, tare da tabbatar da cewa jami’an tsaro suna aiki tukuru domin tabbatar da doka da oda.

  • Sin Na Da Aniyar Cimma Nasarar Yaki Da Cin Hanci Da Karbar Rashawa
  • ‘Yan Fasakwari Sun Harbe Jami’in Kwastam, Sun Raunata Uku A Kwara

A wata sanarwa da Daraktan yada labarai Muhammad Sule ya fitar, ta ce an yi shirye-shiryen da suka dace don kare rayuka da dukiyoyi.

Kakakin ya sanar da cewa Ministan babban birnin tarayya, Muhammad Bello ne ya jagoranci wani taron gaggawa a ranar Litinin.

Bello ya bukaci jami’an tsaro da su yi duk mai yiwuwa wajen kare mazauna birnin tarayya Abuja daga hare-hare.

Labarai Masu Nasaba

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

Sai dai hukumar ta FCTA ta karyata rade-radin cewa an rufe wasu makarantu.

Bello ya shawarci mazauna yankin da su bai wa jami’an tsaro hadin kai ta hanyar ba da sahihan bayanai masu inganci kuma a kan lokaci.

Ma’aikatar ta bukaci mazauna yankin da masu ziyara da su gudanar da ayyukansu na yau kullum kamar yadda suka saba.

Sanarwar ta kara da cewa, “An tattara jami’an tsaro gaba daya don duba duk wani nau’i na hana shigowa FCT”.

Har ila yau, a ranar Litinin, rundunar ‘yansandan Nijeriya ta sanar da wani atisayen yaki da ta’addanci mai suna “Operation Darkin Gaggawa”.

Za a gudanar da atisayen ne a hedikwatar rundunar da ke Abuja a ranar Talata da Laraba.

Al’umma da dama mazauna Abuja sun shiga rudani tun bayan fitar sanarwar barazanar kai hare-haren da aka ce ‘yan ta’adda na shirin kai wa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AbujaBirnin TarayyaHare-HareJami'an TsaroTa'adanciTsaurara Tsaro
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sin Na Da Aniyar Cimma Nasarar Yaki Da Cin Hanci Da Karbar Rashawa

Next Post

Nijeriya Za Ta Rabu Matukar Tinubu Ya Lashe Zabe, Gwamnatin APC Ba Ta Da Aiki Sai Buga Kudi Kullum – Obaseki 

Related

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 
Manyan Labarai

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

5 hours ago
Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Kan Masallata Tare Da Garkuwa Da Mutane A Zamfara

11 hours ago
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato
Manyan Labarai

Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato

14 hours ago
Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja
Manyan Labarai

Likitoci Sun Tsunduma Yajin Aiki Na Dindindin A Abuja

15 hours ago
KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano
Manyan Labarai

KEDCO Ta Mayar Da Wutar Lantarki A Asibitin Aminu Kano

17 hours ago
Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Manyan Labarai

Lauyoyi Biyu Sun Janye Daga Kai Jaafar Jaafar Ƙara, Sun Ce An Sanya Sunayensu Ba Bisa Ƙa’ida Ba

1 day ago
Next Post
Nijeriya Za Ta Rabu Matukar Tinubu Ya Lashe Zabe, Gwamnatin APC Ba Ta Da Aiki Sai Buga Kudi Kullum – Obaseki 

Nijeriya Za Ta Rabu Matukar Tinubu Ya Lashe Zabe, Gwamnatin APC Ba Ta Da Aiki Sai Buga Kudi Kullum – Obaseki 

LABARAI MASU NASABA

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

Hadin Gwiwar Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Da Makamashi Tsakanin Sin Da Rasha Ba Abun Zargi Ba Ne

September 15, 2025
Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 

September 15, 2025
Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

Tawagogin Sin Da Na Amurka Sun Sake Tattaunawa Game Da Batutuwan Tattalin Arziki Da Cinikayya A Rana Ta Biyu

September 15, 2025
Tinubu

Da Ɗumi-ɗumi: Tinubu Ya Yanke Hutu, Zai Dawo Abuja Gobe Talata

September 15, 2025
Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

Sabunta Cinikin Ba Da Hidima, Masu Zuba Jari Na Waje Suna Ganin “Damar Da Kowa Ke Bukata A Kowane Lungu Na Sin”

September 15, 2025
Sanata Natasha Za Ta Fuskanci Hukunci Daga Kwamitin Ɗa’a Na Majalisa

Majalisar Dattawa Ce Kawai Za Ta Iya Dawo Da Sanata Natasha – Magatakardar Majalisa

September 15, 2025
Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Dakatar Da Shuka Kiyayya Da Tashin-Tashina A Tekun Kudancin Sin

September 15, 2025
Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

Ɗan Majalisar Tarayya Ya Nuna Damuwa Kan Ƙaruwar Hare-haren Ta’addanci A Sakkwato 

September 15, 2025
Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

Mujallar Qiushi Za Ta Wallafa Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Zurfafa Dunkulewar Kasuwannin Kasa Ta Bai Daya”

September 15, 2025
Neja

Gwamnatin Neja Ta Musanta Rahoton Hana Da’awa A Jihar

September 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.