ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Tsaurara Tsaro A Abuja Bayan Gargadin Harin Ta’adanci

by Sadiq
4 years ago
Abuja

Hukumar Kula da Babban Birnin Tarayya, Abuja (FCTA) ta kara tsaurara matakan tsaro a Abuja, biyo bayan sanarwar barazanar kai hari da Ofishin Jakadancin Amurka ya yj. 

Ma’aikatar ta shawarci mazauna yankin da su kwantar da hankalinsu, tare da tabbatar da cewa jami’an tsaro suna aiki tukuru domin tabbatar da doka da oda.

  • Sin Na Da Aniyar Cimma Nasarar Yaki Da Cin Hanci Da Karbar Rashawa
  • ‘Yan Fasakwari Sun Harbe Jami’in Kwastam, Sun Raunata Uku A Kwara

A wata sanarwa da Daraktan yada labarai Muhammad Sule ya fitar, ta ce an yi shirye-shiryen da suka dace don kare rayuka da dukiyoyi.

ADVERTISEMENT

Kakakin ya sanar da cewa Ministan babban birnin tarayya, Muhammad Bello ne ya jagoranci wani taron gaggawa a ranar Litinin.

Bello ya bukaci jami’an tsaro da su yi duk mai yiwuwa wajen kare mazauna birnin tarayya Abuja daga hare-hare.

LABARAI MASU NASABA

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

Sai dai hukumar ta FCTA ta karyata rade-radin cewa an rufe wasu makarantu.

Bello ya shawarci mazauna yankin da su bai wa jami’an tsaro hadin kai ta hanyar ba da sahihan bayanai masu inganci kuma a kan lokaci.

Ma’aikatar ta bukaci mazauna yankin da masu ziyara da su gudanar da ayyukansu na yau kullum kamar yadda suka saba.

Sanarwar ta kara da cewa, “An tattara jami’an tsaro gaba daya don duba duk wani nau’i na hana shigowa FCT”.

Har ila yau, a ranar Litinin, rundunar ‘yansandan Nijeriya ta sanar da wani atisayen yaki da ta’addanci mai suna “Operation Darkin Gaggawa”.

Za a gudanar da atisayen ne a hedikwatar rundunar da ke Abuja a ranar Talata da Laraba.

Al’umma da dama mazauna Abuja sun shiga rudani tun bayan fitar sanarwar barazanar kai hare-haren da aka ce ‘yan ta’adda na shirin kai wa.

MASU ALAKA

Sojoji
Manyan Labarai

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Ballon D'or
Manyan Labarai

Ballon d’Or: Messi, Yamal, Da Mane Na Cikin ‘Yan Wasa 30 Da Aka Zaɓo

September 8, 2026
Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue
Manyan Labarai

Ɓata-gari Sun Kai Wa Ayarin Peter Obi Hari A Benue

September 8, 2026
Next Post
Nijeriya Za Ta Rabu Matukar Tinubu Ya Lashe Zabe, Gwamnatin APC Ba Ta Da Aiki Sai Buga Kudi Kullum – Obaseki 

Nijeriya Za Ta Rabu Matukar Tinubu Ya Lashe Zabe, Gwamnatin APC Ba Ta Da Aiki Sai Buga Kudi Kullum – Obaseki 

LABARAI MASU NASABA

Taron PDP Na Ƙasa: Ɓangaren Wike Ya Kafa Sabon NWC A Abuja

PDP Ta Musanta Mara Wa APM Baya A Bauchi

September 9, 2026
Sojoji

Sojoji Sun Dakile Hare-Hare, Sun Ceto Mutane 12 A Zamfara

September 9, 2026
Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.