• English
  • Business News
Thursday, July 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

An Yi Bikin Rantsar Da Sabon Shugaban Brazil, Lula

by Muhammad
3 years ago
in Labarai
0
An Yi Bikin Rantsar Da Sabon Shugaban Brazil, Lula
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sabon shugaban kasar Brazil Luiz Inacio Lula da Silva, mai ra’ayin kawo sauyi, ya sanar da dubban magoya bayansa da suka hallarci bikin rantsar da shi a Brasilia babban birnin kasar, cewa babban aikin da ke gabansa shi ne na hada kan ‘yan kasar.

BBC ta rawaito cewa, Shugaba Lula ya ce wagegen gibin da ke tsakanin attajirai da matalautan kasar ya zama karfen-kafa ga tsarin dimokradiyya, sannan ya lashi takobin yin mulki domin kowane dan kasar ya amfana.

  • 2023: Atiku Zai Bude Iyakokin Nijeriya Bayan Ya Lashe Zabe – Tambuwal
  • SERAP Ta Maka Wike, Okowa Da Wasu A Kotu Kan Badakalar Naira Biliyan 625

Bayan da aka kammala bikin rantsar da shi, Shugaba Lula ya shaida wa majalisar kasar Brazil cewa zai sake gina kasar daga matakin da ya kira na matsanancin lalacewa, musamman ma dajin nan na Amazon – duka karkashin matsalolin da ya gada daga Jair Bolsonaro.

Shugaba Lula ke nan ke cewa “Alhakin kulawa da dajin amazon da ma wuraren da dumbin albarkatun karkashin kasa suke kamar karfe da man fetur da tarin ruwan ruwan dadi da ke bulbulowa daga karkashin kasa da kuma hanyoyin samar da hasken lantarki wadanda ba sa gurbata muhalli.”

Ya kuma ce, “Tun da muna da ‘yan cin kai da sanin ya kamata, za mu bar dukkan mutanen duniya su amfana da wadannan albarkatun.”

Labarai Masu Nasaba

Gwamna Lawal Ya Bai Wa Dalibai Sama Da 8,000 Tallafi A Zamfara

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Yaƙi Da Masu Damfara A Intanet

(Backanno) Ya ce salon mulkin tsohon shugaba Bolsonaro ya keta sauran zaman lafiyar da ‘yan kasar ke amfana da shi – kuma ya ce kin amincewa ya sha kaye a babban zaben kasar zai raba ‘yan kasar ne kawa.

Shugaba Lula ya lashe zabe na wa’adin mulkinsa na uku ne bayan da wata kotu ta yi watsi da wani hukunci da aka yanke masa kan cin hanci da rashawa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

‘Yan Bindiga Sun Kashe Shugaban APC Da Dan Uwansa A Sokoto

Next Post

‘Yan Bindiga Sun Sake Afkawa Garin Jere Sun Yi Awon Gaba Da Mutane

Related

Gwamna Lawal Ya Bai Wa Dalibai Sama Da 8,000 Tallafi A Zamfara
Labarai

Gwamna Lawal Ya Bai Wa Dalibai Sama Da 8,000 Tallafi A Zamfara

52 minutes ago
Gwamnatin Tarayya Ta Fara Yaƙi Da Masu Damfara A Intanet
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Yaƙi Da Masu Damfara A Intanet

2 hours ago
Buhari Ya Taimake Ni Lokacin Da Wasu Ke Ƙoƙarin Ruguza Majalisar Tarayya — Gbajabiamila
Manyan Labarai

Buhari Ya Taimake Ni Lokacin Da Wasu Ke Ƙoƙarin Ruguza Majalisar Tarayya — Gbajabiamila

4 hours ago
Za A Ci Gaba Da Zaman Makokin Buhari A Abuja – Garba Shehu
Manyan Labarai

Za A Ci Gaba Da Zaman Makokin Buhari A Abuja – Garba Shehu

5 hours ago
Sojoji Sun Kashe Kwamandan Ƙungiyar Haram/ISWAP Da Wasu 5 A Chadi
Labarai

Sojoji Sun Kashe Kwamandan Ƙungiyar Haram/ISWAP Da Wasu 5 A Chadi

13 hours ago
Dubun Wasu Mutane 20 Da Ake Zargi Da Safarar Makamai A Kwara Ta Cika
Labarai

Dubun Wasu Mutane 20 Da Ake Zargi Da Safarar Makamai A Kwara Ta Cika

14 hours ago
Next Post
‘Yan Bindiga Sun Sake Afkawa Garin Jere Sun Yi Awon Gaba Da Mutane

'Yan Bindiga Sun Sake Afkawa Garin Jere Sun Yi Awon Gaba Da Mutane

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Lawal Ya Bai Wa Dalibai Sama Da 8,000 Tallafi A Zamfara

Gwamna Lawal Ya Bai Wa Dalibai Sama Da 8,000 Tallafi A Zamfara

July 17, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Fara Yaƙi Da Masu Damfara A Intanet

Gwamnatin Tarayya Ta Fara Yaƙi Da Masu Damfara A Intanet

July 17, 2025
Alkaluman Tattalin Arzikin Sin A Rabin Farkon Bana Sun Zarce Hasashen Da Aka Yi

Alkaluman Tattalin Arzikin Sin A Rabin Farkon Bana Sun Zarce Hasashen Da Aka Yi

July 17, 2025
Buhari Ya Taimake Ni Lokacin Da Wasu Ke Ƙoƙarin Ruguza Majalisar Tarayya — Gbajabiamila

Buhari Ya Taimake Ni Lokacin Da Wasu Ke Ƙoƙarin Ruguza Majalisar Tarayya — Gbajabiamila

July 17, 2025
Za A Ci Gaba Da Zaman Makokin Buhari A Abuja – Garba Shehu

Za A Ci Gaba Da Zaman Makokin Buhari A Abuja – Garba Shehu

July 17, 2025
Wakilin Sin Ya Yi Kira Da A Kafa Makomar Halittun Duniya Ta Bai Daya

Wakilin Sin Ya Yi Kira Da A Kafa Makomar Halittun Duniya Ta Bai Daya

July 16, 2025
Sojoji Sun Kashe Kwamandan Ƙungiyar Haram/ISWAP Da Wasu 5 A Chadi

Sojoji Sun Kashe Kwamandan Ƙungiyar Haram/ISWAP Da Wasu 5 A Chadi

July 16, 2025
Zambia Na Maraba Da Tawaga Ta 26 Ta Jami’an Lafiya Ta Sin

Zambia Na Maraba Da Tawaga Ta 26 Ta Jami’an Lafiya Ta Sin

July 16, 2025
Dubun Wasu Mutane 20 Da Ake Zargi Da Safarar Makamai A Kwara Ta Cika

Dubun Wasu Mutane 20 Da Ake Zargi Da Safarar Makamai A Kwara Ta Cika

July 16, 2025
Jarin Kasar Sin Ya Bada Gudunmawa Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Zimbabwe

Jarin Kasar Sin Ya Bada Gudunmawa Ga Ci Gaban Tattalin Arzikin Zimbabwe

July 16, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.