• English
  • Business News
Sunday, June 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ana Bukatar Ruwa Lita Miliyan 200 A Kullum A Kano – Kwamishina

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Ana Bukatar Ruwa Lita Miliyan 200 A Kullum A Kano – Kwamishina
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Jihar Kano ta ce za ta samar da ruwa, da ayyukan more rayuwa a fadin jihar.

Malam Garba Yusuf, Kwamishinan Albarkatun Ruwa ne ya bayyana haka a wata hira da ya yi Kamfanin Dillancin Labaran Nijeriya a ranar Juma’a a Kano.

  • Ya Kamata A Tabbatar Da Hakkin Dan Adam Cikin Rayuwar Jama’a
  • Gwamnatin Kano Ta Koka Kan Yawaitar Zubar Da Shara A Tituna A Jihar

Ya ce hare-haren ‘yan bindiga da hijirar mutane zuwa birane daga jihohin da ke makwabtaka da jihar ne ya taimaka wajen karuwar bukatar ruwa.

A cewarsa, lokacin da aka gina matatar ruwa ta Challawa, bukatar ruwa a Kano ya kai lita miliyan hudu a kowace rana, yanzu haka bukatar ta karu zuwa lita miliyan 200 a kowace rana.

“Ruwa wani bangare ne na rayuwa kamar yadda kuka sani, kuma dukkan halittu suna bukatar ruwa don su rayu, ita ma wannan ma’aikatar ita ce ke kula da aikin bayar da ruwa da kuma ba da gudummawa ga samar da abinci.

Labarai Masu Nasaba

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

“Ya kamata mutane su fahimci cewa ruwa wani bangare ne na rayuwa wanda bai kamata a yi amfani da shi yadda ya dace; dole ne mu yi kokarin bunkasa dabi’ar gyara gurbatattun famfunan ruwa,” in ji shi.

Yusuf ya ci gaba da bayanin cewa ma’aikatar ta na da sashen ban ruwa da madatsun ruwa da ke kula da ayyukan ban ruwa da kuma bayar da gudummawar gaske wajen samar da abinci a fadin jihar.

Ya kara da cewa an kafa kwamitin da zai wayar da kan jama’a don sanin cewa ana sayar da ruwa.

“Kwamitin zai fadakar da jama’a kan muhimmancin biyan kudin ruwa domin samar da ruwa mai dorewa a fadin jihar.

“A Minjibir mun haka musu rijiya guda daya amma yanzu sun kai hudu kuma mun bude asusu inda suke ajiye kudinsu,” in ji Yusuf.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: kanoKarancin RuwaKwamishinaRuwan Famfo
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ya Kamata A Tabbatar Da Hakkin Dan Adam Cikin Rayuwar Jama’a

Next Post

An Gudanar Da Taron Kan Yadda Ake Girmamawa Da Kare Hakkin Dan Adam A Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin.

Related

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya
Manyan Labarai

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

1 day ago
Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano
Manyan Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Kasuwar Waya A Kano

2 days ago
Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili
Manyan Labarai

Sarki Sanusi II Ya Soke Hawan Sallah, Ya Bayyana Dalili

2 days ago
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi
Manyan Labarai

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

2 days ago
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa
Manyan Labarai

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

2 days ago
Hukumar kashe gobara
Manyan Labarai

An Samu Asarar Dukiya ta Miliyan ₦273, Tare Da Mutuwar Mutum 5 A Kano – Hukuma

3 days ago
Next Post
An Gudanar Da Taron Kan Yadda Ake Girmamawa Da Kare Hakkin Dan Adam A Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin.

An Gudanar Da Taron Kan Yadda Ake Girmamawa Da Kare Hakkin Dan Adam A Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin.

LABARAI MASU NASABA

Rashin Abinci Na A Waka Ya Sa Na Daina Yi -T Y Shaba

Rashin Abinci Na A Waka Ya Sa Na Daina Yi -T Y Shaba

June 8, 2025
Bambancin Bukukuwan Sallar Bara Da Ta Bana

Bambancin Bukukuwan Sallar Bara Da Ta Bana

June 8, 2025
Amfanin Ganyen Mangwaro Ga Masu Ciki

Amfanin Ganyen Mangwaro Ga Masu Ciki

June 8, 2025
Yadda Man Bilicin Ke Yi Wa Fatar Mutum Illa

Yadda Man Bilicin Ke Yi Wa Fatar Mutum Illa

June 8, 2025
An Daure ‘Yan Nijeriya Uku Shekaru 15 A Bisa Laifin Zamba A Indiya

An Daure ‘Yan Nijeriya Uku Shekaru 15 A Bisa Laifin Zamba A Indiya

June 8, 2025
Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

Tattaunawar Da Shugabannin Sin Da Amurka Suka Yi Ta Wayar Tarho Ta Ba Da Jagoranci Ga Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Biyu

June 7, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Magidanci A Bauchi Bisa Zargin Lalata Da Agolarsa

June 7, 2025
Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

Dabarar Yaudara Ta Kasar Philippines Kan Batun Tekun Kudancin Sin Ta Fito Fili

June 7, 2025
Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

Wang Yi Ya Nanata Matsayin Taiwan Yayin Tattaunawa Da Takwaransa Na Faransa

June 7, 2025
Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote

June 7, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.