ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Friday, June 5, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ana Bukatar Ruwa Lita Miliyan 200 A Kullum A Kano – Kwamishina

by Sadiq
4 years ago
Ruwa

Gwamnatin Jihar Kano ta ce za ta samar da ruwa, da ayyukan more rayuwa a fadin jihar.

Malam Garba Yusuf, Kwamishinan Albarkatun Ruwa ne ya bayyana haka a wata hira da ya yi Kamfanin Dillancin Labaran Nijeriya a ranar Juma’a a Kano.

  • Ya Kamata A Tabbatar Da Hakkin Dan Adam Cikin Rayuwar Jama’a
  • Gwamnatin Kano Ta Koka Kan Yawaitar Zubar Da Shara A Tituna A Jihar

Ya ce hare-haren ‘yan bindiga da hijirar mutane zuwa birane daga jihohin da ke makwabtaka da jihar ne ya taimaka wajen karuwar bukatar ruwa.

ADVERTISEMENT

A cewarsa, lokacin da aka gina matatar ruwa ta Challawa, bukatar ruwa a Kano ya kai lita miliyan hudu a kowace rana, yanzu haka bukatar ta karu zuwa lita miliyan 200 a kowace rana.

“Ruwa wani bangare ne na rayuwa kamar yadda kuka sani, kuma dukkan halittu suna bukatar ruwa don su rayu, ita ma wannan ma’aikatar ita ce ke kula da aikin bayar da ruwa da kuma ba da gudummawa ga samar da abinci.

LABARAI MASU NASABA

Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

“Ya kamata mutane su fahimci cewa ruwa wani bangare ne na rayuwa wanda bai kamata a yi amfani da shi yadda ya dace; dole ne mu yi kokarin bunkasa dabi’ar gyara gurbatattun famfunan ruwa,” in ji shi.

Yusuf ya ci gaba da bayanin cewa ma’aikatar ta na da sashen ban ruwa da madatsun ruwa da ke kula da ayyukan ban ruwa da kuma bayar da gudummawar gaske wajen samar da abinci a fadin jihar.

Ya kara da cewa an kafa kwamitin da zai wayar da kan jama’a don sanin cewa ana sayar da ruwa.

“Kwamitin zai fadakar da jama’a kan muhimmancin biyan kudin ruwa domin samar da ruwa mai dorewa a fadin jihar.

“A Minjibir mun haka musu rijiya guda daya amma yanzu sun kai hudu kuma mun bude asusu inda suke ajiye kudinsu,” in ji Yusuf.

MASU ALAKA

Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya
Manyan Labarai

Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

June 5, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi
Manyan Labarai

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City
Wasanni

Arsenal Na Dab Da Ɗaukar Jeremy Monga Daga Leicester City

June 4, 2026
Next Post
An Gudanar Da Taron Kan Yadda Ake Girmamawa Da Kare Hakkin Dan Adam A Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin.

An Gudanar Da Taron Kan Yadda Ake Girmamawa Da Kare Hakkin Dan Adam A Jihar Xinjiang Ta Kasar Sin.

LABARAI MASU NASABA

Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

Har Yanzu Akwai Sauran Rina A Kaba Game Da Makomar Yara A Nijeriya

June 5, 2026
Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

Matatar Dangote Ta Ƙara Yawan Man Da Take Tacewa Zuwa Ganga 700,000

June 4, 2026
Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

Ƴansanda Sun Daƙile Harin Ƴan Bindiga, Sun Kwato Shanu 25 A Sakkwato

June 4, 2026
Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

Takunkumin Amurka Ya Haifar Da Mummunan Tasiri Ga Tsarin Samar Da Kayan Latironi Na Duniya

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Kashe Mutane 7, Ya Jikkata 6 A Bauchi

June 4, 2026
Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

Rikicin Manoma Da Makiyaya Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 7 A Bauchi

June 4, 2026
Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

Gwamna Sani Ya Kashe Sama Da Naira Biliyan Ɗaya Kan Tallafin Ɗalibai A Kaduna – Kwamishina

June 4, 2026
Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

Sin Ta Ware Kudi Har Yuan Biliyan 99.9 Domin Tallafawa Kula Da Lafiyar Yara A 2026

June 4, 2026
Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

Tasirin Nasarar Da Kasar Sin Ta Cimma A Fannin Kakkabe Matsanancin Talauci

June 4, 2026
Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

Sabbin Ra’ayoyin Ci Gaba: Manufofin Zamani Na Zamanantarwa

June 4, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.