• English
  • Business News
Saturday, July 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ana Fatan Amurka Za Ta Sauke Nauyin Dake Wuyanta Bayan Ziyarar Janet L. Yellen A Sin

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Ana Fatan Amurka Za Ta Sauke Nauyin Dake Wuyanta Bayan Ziyarar Janet L. Yellen A Sin
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Sakatariyar baitilmalin kasar Amurka Janet L. Yellen za ta kammala ziyarar aikinta a nan kasar Sin a yau Talata. Yayin ziyarar, Sin da Amurka sun yi mu’ammala tsakanin manyan jami’ai da bangarori daban daban, inda suka amince da tabbatar da muhimmiyar matsayar da shugabannin kasashen biyu suka cimma, tare kuma da cimma daidaito wajen kara azama kan bunkasuwar tattalin arziki da yin hadin gwiwa a hada-hadar kudi. A cewar Janet L. Yellen, Amurka da Sin kamata ya yi su daidaita huldarsu ta bangaren tattalin arziki bisa nauyin dake rataye a wuyansu, tare kuma da bayyana matsayin kasar na yin watsi da ra’ayin katse hulda da Sin.

To, Janet L. Yellen ta ambaci kalmar nauyi, mene ne ainihin ma’anar sauke nauyi? Ba kawai Amurka ta sauke nauyin dake wuyanta wajen tabbatar da bunkasuwar tattalin arzikinta da mai da hankali kan muradunta kawai ba, dole ne ta kara kawo wa kamfanoni da al’ummomin kasashen biyu alheri, har ma da yin tunani kan yadda za a samu moriyar juna, da tinkarar kalubalen duniya baki daya, da ciyar da tattalin arzikin duniya gaba. Ta yaya za a tabbatar da wadannan abubuwa? Akwai wasu ma’aunonin da za a kimanta abin da Amurka ke gudanarwa, na farko, dakatar da siyasantar da batun tattalin arziki, kuma kada ta tada zaune tsaye bisa hujjar kiyaye tsaro, da kuma yin hadin gwiwar tattalin arziki da cinikayya tsakanin Sin da Amurka bisa dokokin tattalin arziki da ka’idojin kasuwa.

  • Xi Jinping Ya Gana Da Ministan Wajen Rasha Sergey Lavro
  • Shin Kwalliya Za Ta Biya Kudin Sabulu Game Da Ziyarar Yellen A Wannan Karon?

An ruwaito cewa, Janet L. Yellen ta bayyana kin amince da ra’ayin katse hulda da Sin, yayin da take ziyara a birnin Guangzhou da Beijing. Sin na maraba da hakan sosai, tana mai fatan Amurka za ta dauki matakan a-zo-a-gani.

A bana, an cika shekaru 45 da kulla huldar diplomasiyya tsakanin kasashen biyu. Tarihi ya shaida cewa, muradun Sin da Amurka na da dogaro da juna. Zurfafa hadin kan tattalin arziki da cinikayya a tsakanin kasashen 2 ya dace da muradunsu, kuma ya amfana wa bunkasuwar tattalin arzikin duniya baki daya. Ko Amurka za ta sauke nauyin dake wuyanta, bari mu jira. (Amina Xu)

 

Labarai Masu Nasaba

Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa

Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Shin Kwalliya Za Ta Biya Kudin Sabulu Game Da Ziyarar Yellen A Wannan Karon?

Next Post

Sallah: Gwamnatin Katsina Ta Yi Wa Fursunoni 222 Afuwa

Related

Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa
Daga Birnin Sin

Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa

3 hours ago
Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka
Daga Birnin Sin

Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka

4 hours ago
Xi Jinping Ya Karbi Takardun Nadi Daga Sabbin Jakadun Kasashen Waje
Daga Birnin Sin

Xi Jinping Ya Karbi Takardun Nadi Daga Sabbin Jakadun Kasashen Waje

5 hours ago
Wakilin Sin Ya Karyata Amurka Game Da Batun Yankin Xinjiang Na Sin a Taron Kwamitin Sulhun MDD
Daga Birnin Sin

Wakilin Sin Ya Karyata Amurka Game Da Batun Yankin Xinjiang Na Sin a Taron Kwamitin Sulhun MDD

6 hours ago
Kamfanin Sinotruk Na Kasar Sin Ya Kaddamar Da Sabbin Motocin Dakon Kaya A Kenya
Daga Birnin Sin

Kamfanin Sinotruk Na Kasar Sin Ya Kaddamar Da Sabbin Motocin Dakon Kaya A Kenya

7 hours ago
An Amince Da Biranen Kasar Sin 9 A Matsayin Biranen Dausayi Na Kasa Da Kasa
Daga Birnin Sin

An Amince Da Biranen Kasar Sin 9 A Matsayin Biranen Dausayi Na Kasa Da Kasa

8 hours ago
Next Post
Sallah: Gwamnatin Katsina Ta Yi Wa Fursunoni 222 Afuwa

Sallah: Gwamnatin Katsina Ta Yi Wa Fursunoni 222 Afuwa

LABARAI MASU NASABA

Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa

Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa

July 25, 2025
Dalilin Da Ya Sa Har Yanzu Obi Da El-Rufai Ba Su Shiga ADC A Hukumance Ba — Kakakin Jam’iyyar 

Dalilin Da Ya Sa Har Yanzu Obi Da El-Rufai Ba Su Shiga ADC A Hukumance Ba — Kakakin Jam’iyyar 

July 25, 2025
Dangote Ya Sake Zama Wanda Ya Fi Kowa Kudi A Afrika Karo Na 12

Dangote Ya Ajiye Muƙamin Shugabancin Kamfaninsa Na Siminti

July 25, 2025
Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka

Binciken Jin Raayoyi Na CGTN: Duniya Ta Saba Da “Kauracewar” Amurka

July 25, 2025
Jam’iyyar PDP Ta Janye Daga Shiga Zaɓen Ƙananan Hukumomi A Kebbi

2027: Masu Neman Takarar Shugaban Kasa A PDP Sun Kara Matsa Kaimi Bayan Ficewar Atiku

July 25, 2025
Xi Jinping Ya Karbi Takardun Nadi Daga Sabbin Jakadun Kasashen Waje

Xi Jinping Ya Karbi Takardun Nadi Daga Sabbin Jakadun Kasashen Waje

July 25, 2025
Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

Rayuwar Aso Rock: Shugabannin Nijeriya 4 Da Suka Mutu Bayan Kammala Wa’adin Mulki

July 25, 2025
Wakilin Sin Ya Karyata Amurka Game Da Batun Yankin Xinjiang Na Sin a Taron Kwamitin Sulhun MDD

Wakilin Sin Ya Karyata Amurka Game Da Batun Yankin Xinjiang Na Sin a Taron Kwamitin Sulhun MDD

July 25, 2025
Gwamnan Jigawa Ya Rattaba Hannu Kan Kudirin Dokar Tabbatar Da Hisbah

Gwamnan Jigawa Ya Rattaba Hannu Kan Kudirin Dokar Tabbatar Da Hisbah

July 25, 2025
Kamfanin Sinotruk Na Kasar Sin Ya Kaddamar Da Sabbin Motocin Dakon Kaya A Kenya

Kamfanin Sinotruk Na Kasar Sin Ya Kaddamar Da Sabbin Motocin Dakon Kaya A Kenya

July 25, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.