ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, November 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

ASUU Ta Soki NLC Kan Yin Zanga-Zangar Minti 20 A Anambra

by Abubakar Abba
3 years ago
NLC

Rudani ya auku a jihar Anambra a yayin zanga-zangar goyon bayan kungiyar malaman Jami’oin kasar nan ASSU da kungiyar Kwadago ta kasa NLC ta kira. 

Kungiyoyin da suka suka hade da NLC a jihar sun bi umarnin NLC na fitowa zanga-zangar, sai dai, kungiyar ta ASSU ta nuna rashin dadinta kan yadda aka shirya zanga-zangar, ganin cewa, zanga-zangar ba ta wuce ta mituna 20 ba kacal.

  • Da Dumi-Dumi: Sanatoci Sun Lashi Takobin Tsige Buhari Saboda Matsalar Tsaro 
  • Shin Zargin Kasar Sin Ya Fi Yaki Da Ta’Addanci Muhimmanci?

An ruwaito wasu daga cikin ‘ya’yan kungiyar ta ASSU sun zargi kungiyar ta NLC kan yadda aka gudanar da zanga-zangar inda suka sanar da cewa, an tsara za a yi zanga-zangar ne a kan babban titin Enugu zuwa Onitsha yadda za ta yi armashi amma aka samu akasin hakan.

ADVERTISEMENT

Daya daga cikin ‘ya’yan kungiyar ASUU ya bayyana cewa, ta yaya za a gudanar da zanga-zangar a cikin mintuna 20 kacal.

Sai dai, shugabar kungiyar NLC reshen jihar, Chinwe Orizu, a jawabinsa a gurin zanga-zangar ta sanar da cewa, ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta yi duba kan bude jami’oin ga ‘ya’yan ASSU da kuma daliban jami’oin don su koma su ci gaba dakaratunsu.

LABARAI MASU NASABA

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

Ta kuma yi kira ga ASSU da ta daina dora lafin a kan gwamnatin tarayya, inda ta danganta hakan da cewa na janyo rudani wajen gudanar da zanga-zangar.

An dai jibge jami’an tsaro a dandalin Dakta Alex Ekwueme, inda ake gudanar da zanga-zangar inda masu zanga-zangar suka yi tattaki daga dandalin zuwa Aroma, inda suka datse babbar hanyar Enugu zuwa Onitsha har zuwa tsawon mintuna biyar hakan ya janyo cunkoson ababen hawa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yanzu Satar Da Kuka Yi Ba Ta Da Amfani: Kwankwaso Ga Gwamnonin APC
Manyan Labarai

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

November 15, 2025
NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama
Manyan Labarai

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

November 15, 2025
Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya
Labarai

Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

November 15, 2025
Next Post
Ya Kamata Makusanta Buhari Su Ba Shi Shawarar Yin Murabus —Hakeem

Ya Kamata Makusanta Buhari Su Ba Shi Shawarar Yin Murabus —Hakeem

LABARAI MASU NASABA

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

Sin Ta Yi Kira Ga Amurka Da Ta Yi Taka-tsantsan Da Batun Yankin Taiwan 

November 15, 2025
Illolin Neman Kudi Ido Rufe Ba Tare Da Kula Da Halal Ko Haram Ba

Illolin Neman Kudi Ido Rufe Ba Tare Da Kula Da Halal Ko Haram Ba

November 15, 2025
Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin

November 15, 2025
Yanzu Satar Da Kuka Yi Ba Ta Da Amfani: Kwankwaso Ga Gwamnonin APC

Sanusi II Kaɗai Muka Sani A Matsayin Halataccen Sarkin Kano – Kwankwaso

November 15, 2025
Yadda Ake Miyar Margi (Margi Special)

Yadda Ake Miyar Margi (Margi Special)

November 15, 2025
Yadda Za Ku Gyara Kanku

Yadda Za Ku Gyara Kanku

November 15, 2025
NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

NAF Ta Ragargaza Mafakar Ƴan Ta’adda A Zamfara, Ta Halaka Da Dama

November 15, 2025
Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

Masu Kokarin Kashe Kansu Na Kara Karuwa A Nijeriya

November 15, 2025
Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

Wakilai Daga Jihohi 19 Sun Isa Ibadan Don Taron PDP Na Ƙasa

November 15, 2025
Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

Daliban FUTA 240 Sun Samu Digiri Mai Daraja Ta Daya

November 15, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.