• Leadership Hausa
Friday, December 8, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Shin Zargin Kasar Sin Ya Fi Yaki Da Ta’Addanci Muhimmanci?

by CMG Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Shin Zargin Kasar Sin Ya Fi Yaki Da Ta’Addanci Muhimmanci?
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kwanan baya, shugaban hukumar leken asiri ta kasar Birtaniya ko MI6 Richard Moore, ya gaya wa manema labarai cewa, a halin yanzu, kasar Sin ta riga ta kasance “babbar abar hukumarsa”, kuma hakan ya fi aikin yaki da ta’addanci muhimmanci a gare shi. 

Ainihin yunkurinsa na zargin kasar Sin, shi ne shafa wa kasar bakin fenti kawai, wanda hakan ba shi da wani tushe ko kadan.

  • Amurka Ba Za Ta Iya Bata Sunan Xinjiang Ba

Hakika kasar Sin kasa ce da ta tura sojojin kiyaye zaman lafiya mafi yawa zuwa yankunan da suke bukata, kuma sau da dama sojojin kasar sun samu lambar yabo ta MDD, amma duk da haka, cikin dogon lokaci, kasar Birtaniya ta ci gaba da haifar da hargitsi, da masifu a kasashe da yankuna da yawan gaske dake fadin duniya, tare da kasar Amurka kamar yadda suke so.

Ban da haka, Richard Moore, da takwaransa na Amurka, suna baza karairayi kan batun dake shafar yankin Taiwan na kasar Sin.

Ko shakka babu, ba zai yiwu su cimma yunkurinsu ba, Taiwan yankin kasar Sin ne, wanda ba za a iya raba shi daga kasar ba, ba kuma wanda zai iya hana dungulewar kasar Sin. (Mai fassarawa: Jamila daga CMG Hausa)

Labarai Masu Nasaba

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

An Fitar Da Rahoto Game Da Nazarin Yadda Ake Raya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Fuskar Kare Hakkin Dan Adam

ShareTweetSendShare
Previous Post

Harin Kuje: DSS Ta Fitar Da Rahoton Tsaro 44 Kafin Kai Harin – Wase

Next Post

Jami’ar MAAUN Ta Rantsar Da Sabbin Dalibai Sama Da 500 A Kano

Related

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba
Daga Birnin Sin

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

6 hours ago
An Fitar Da Rahoto Game Da Nazarin Yadda Ake Raya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Fuskar Kare Hakkin Dan Adam
Daga Birnin Sin

An Fitar Da Rahoto Game Da Nazarin Yadda Ake Raya Shawarar “Ziri Daya Da Hanya Daya” Ta Fuskar Kare Hakkin Dan Adam

16 hours ago
An Kaddamar Da Cibiyar Buga Muhimman Takardu Ta AU Da Sin Ta Ba Da Taimakon Ginawa
Daga Birnin Sin

An Kaddamar Da Cibiyar Buga Muhimman Takardu Ta AU Da Sin Ta Ba Da Taimakon Ginawa

17 hours ago
Kamata Ya Yi Kasashe Masu Ci Gaba Sun Cika Alkawarin Da Suka Yi Na Samar Da Kudaden Taimakawa Kasashe Masu Tasowa Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi
Daga Birnin Sin

Kamata Ya Yi Kasashe Masu Ci Gaba Sun Cika Alkawarin Da Suka Yi Na Samar Da Kudaden Taimakawa Kasashe Masu Tasowa Wajen Tinkarar Sauyin Yanayi

17 hours ago
Sin Na Ba Da Gudummawa Ta Fuskar Ingiza Zamanantar Da Duniya
Daga Birnin Sin

Sin Na Ba Da Gudummawa Ta Fuskar Ingiza Zamanantar Da Duniya

18 hours ago
Masu Bincike: Babu Wata Shaida Da Ta Nuna Cewa An Tilastawa Ma’aikata Yin Aiki A Kamfanin Volkswagen Na Xinjiang
Daga Birnin Sin

Masu Bincike: Babu Wata Shaida Da Ta Nuna Cewa An Tilastawa Ma’aikata Yin Aiki A Kamfanin Volkswagen Na Xinjiang

19 hours ago
Next Post
Jami’ar MAAUN Ta Rantsar Da Sabbin Dalibai Sama Da 500 A Kano

Jami'ar MAAUN Ta Rantsar Da Sabbin Dalibai Sama Da 500 A Kano

LABARAI MASU NASABA

Fu Qiaomei

Fu Qiaomei: Matashiyar Masaniyar Kimiyyar Kasar Sin Da Ta Sake Rubuta Tarihin Dan Adam Na Da

December 8, 2023
kwastam

Hukumar Kwastam A Kano Ta Samu Kudin Shiga Naira Biliyan 6.9 A Nuwamba

December 8, 2023
Al’ajabi: Saurayi Ya Yi Wa Zakara Fyade A Adamawa

Al’ajabi: Saurayi Ya Yi Wa Zakara Fyade A Adamawa

December 8, 2023
tallafi

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Raba Tallafi Ga Masu Kananan Masana’antu

December 8, 2023
Akpabio

‘Yan Nijeriya Ba Sa Amanna Da Jam’iyyun Siyasa – Akpabio

December 8, 2023
Manzon Allah

Daga Cikin Mutane Aka Aiko Manzon Allah Amma Ba Mutum Ne Kamar Kowa Ba (SAW)

December 8, 2023
Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

Kyautata Rayuwar Matasa Ne Fatanmu – Kwamoti La’ori 

December 8, 2023
Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

Ba Za A Cimma Wannan Yarjejeniya Ba Tare Da Taimakon Sin Ba

December 8, 2023
NAHCON

Hajjin 2024: NAHCON Za Ta Sabunta Ka’idojin Ciyar Da Alhazai Da Masaukansu

December 8, 2023
kaduna

Matsalar Da Ta Haddasa Harin Bom Na Kaduna

December 8, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.