• Leadership Hausa
Saturday, February 4, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Siyasa

Atiku Abubakar, Saraki, Tambuwal Da Bala Kaura Sun Taya Adeleke Murnar Lashe Zaɓen Osun

by Muhammad
7 months ago
in Siyasa
0
Atiku Abubakar, Saraki, Tambuwal Da Bala Kaura Sun Taya Adeleke Murnar Lashe Zaɓen Osun

Ɗan takarar shugaban na Jam’iyyar PDP a Nijeriya, Alhaji Atiku Abubakar da tsohon shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki da Gwamnan Sokoto Aminu Waziri Tambuwal da kuma Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed sun taya Ademola Adeleke murnar lashe zaɓen Jihar Osun.

BBC ta rawaito cewa,dDuka jigajigan na PDP sun wallafa saƙo ne a shafukansu na sada zumunta inda suke taya shi murnar lashe zaɓe.

  • Adeleke Na Jam’iyyar PDP Ya Kayar Da Gwamnan Osun Mai Ci Oyetola Na Jam’iyyar APC
  • Zaben Osun: ‘Yan Nijeriya Na Kallon Mu – Mahmoud Ga Ma’aikatan INEC

Atiku Abubakar ya taya ƴan Jam’iyyar PDP da sauran masu ruwa da tsaki murna waɗanda suka haɗa kai domin tabbatar da wannan nasara.

Shi ma Abubakar Bukola Saraki ya wallafa dogon saƙo a shafinsa na Facebook inda ya gode wa mutanen Jihar Osun bisa jajircewar da suka yi domin ganin sun zaɓi Adeleke.

Shi ma Tambuwal ya gode wa jama’ar Osun inda ya ce wannan nasara alama ce da ke nuna cewa Atiku na nan tafe.

Labarai Masu Nasaba

Kotu Ta Bayar Da Umarnin A Kamo Mata Shugaban Jam’iyyar APC Na Kano Abdullahi Abbas

Ka Mutunta Girmanka, Ka Janyewa Kwankwaso — Martanin NNPP Ga Atiku

Shi ma Bala Mohammed gwamnan Bauchi ya wallafa saƙo a shafinsa na Twitter inda ya taya shi murna.

Previous Post

Batun Matsalar Tsaron Nijeriya (Ra’ayinmu)

Next Post

Yadda Ridi Da Kwai Ke Gyara Jikin Mace (1)

Related

Kotu Ta Bayar Da Umarnin A Kamo Mata Shugaban Jam’iyyar APC Na Kano Abdullahi Abbas
Siyasa

Kotu Ta Bayar Da Umarnin A Kamo Mata Shugaban Jam’iyyar APC Na Kano Abdullahi Abbas

1 day ago
Ka Mutunta Girmanka, Ka Janyewa Kwankwaso — Martanin NNPP Ga Atiku
Siyasa

Ka Mutunta Girmanka, Ka Janyewa Kwankwaso — Martanin NNPP Ga Atiku

2 days ago
Aisha Buhari Ta Goyi Bayan El-rufai Kan Zargin Yi Wa Tunibu Zagon Kasa A Fadar Shugaban Kasa
Siyasa

Aisha Buhari Ta Goyi Bayan El-rufai Kan Zargin Yi Wa Tunibu Zagon Kasa A Fadar Shugaban Kasa

2 days ago
PDP Za Ta Fatattaki Jam’iyyar APC Daga Gidan Gwamnatin Jihar Kaduna –Makarfi
Siyasa

PDP Za Ta Fatattaki Jam’iyyar APC Daga Gidan Gwamnatin Jihar Kaduna –Makarfi

2 days ago
Babban Kwamatin Ayyuka Na Jam’iyyar PDP Na kasa Ya Gana Da ‘Yan Takarar Gwamna Na Jam’iyyar
Siyasa

‘Yan Majalisar Tarayya 3 Na Jam’iyyar APC Sun Koma Jam’iyyar PDP A Jihar Katsina

4 days ago
Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade
Siyasa

Tinubu Ya Godewa Buhari Kan Amincewa Da Kara Wa’adin Kwanakin Daina Karbar Tsoffin Kudade

5 days ago
Next Post
Yadda Ridi Da Kwai Ke Gyara Jikin Mace (1)

Yadda Ridi Da Kwai Ke Gyara Jikin Mace (1)

LABARAI MASU NASABA

ICPC Ta Cafke Ma’aikatan Banki Da Wasu Kan Boye Sabbin Kudi A Abuja Da Osun 

ICPC Ta Cafke Ma’aikatan Banki Da Wasu Kan Boye Sabbin Kudi A Abuja Da Osun 

February 3, 2023
‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sa-kai 41 A Katsina

‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Sa-kai 41 A Katsina

February 3, 2023
Sin Ta Bukaci Japan Ta Cika Alkawarin Ta Tare Da Yin Abun Da Ya Dace Kan Muhimman Batutuwa

Sin Ta Bukaci Japan Ta Cika Alkawarin Ta Tare Da Yin Abun Da Ya Dace Kan Muhimman Batutuwa

February 3, 2023
Akwai  Wasu Kusoshi A Fadar Shugaban Kasa Da Ke Goyon Bayan Atiku – Wike

Akwai  Wasu Kusoshi A Fadar Shugaban Kasa Da Ke Goyon Bayan Atiku – Wike

February 3, 2023
Ya Kamata Amurka Ta Nuna Girmamawa Yayin Sake Bude Ofishin Jakadancinta A Solomon

Ya Kamata Amurka Ta Nuna Girmamawa Yayin Sake Bude Ofishin Jakadancinta A Solomon

February 3, 2023
Canjin Kudi: Ina Sane Da Wahalar Da Mutane Ke Sha, Komai Zai Daidaita – Buhari

Canjin Kudi: Ina Sane Da Wahalar Da Mutane Ke Sha, Komai Zai Daidaita – Buhari

February 3, 2023
Ana Gab Da Gabatar Da Kumfyutar Quantum Na Sin Mai Suna Wukong

Ana Gab Da Gabatar Da Kumfyutar Quantum Na Sin Mai Suna Wukong

February 3, 2023
CMG Zai Nuna Bikin Kunna Fitilu Na Shekarar 2023 Da Yammacin Ranar Lahadi

CMG Zai Nuna Bikin Kunna Fitilu Na Shekarar 2023 Da Yammacin Ranar Lahadi

February 3, 2023
Sin Za Ta Fadada Shigo Da Hajoji Masu Nagarta A Shekarar Nan Ta 2023

Sin Za Ta Fadada Shigo Da Hajoji Masu Nagarta A Shekarar Nan Ta 2023

February 3, 2023
Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?

Yaushe Za A Dakatar Da Yi Wa `Yan Arewa Kisan Gilla?

February 3, 2023
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.