• English
  • Business News
Friday, October 17, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

AU, UN Da ECOWAS Sun Garzaya Nijar Don Tattaunawa Da Sojin Juyin Mulki

by Abubakar Abba
2 years ago
ECOWAS

Tawagar wakilan shugabannin kungiyar ECOWAS da na Majalisar Dinkin Duniya, a yau Talata sun garzaya zuwa Jamhuriyar Nijar domin tattaunawa da jagororin sojin kasar da suka kifar da gwamnatin mulkin dimokuradiyya a kasar.   

Kafar dillancin labarai na kasar Faransa RFI ya ruwaito cewa, tawagar ta isa Niamey, babban birinin Nijar don tattaunawa da jarororin sojin da suka yi juyin mulkin a madadin sauran kasashen duniya.

  • Saudiyya Ta Jagoranci Zaman Sulhu Tsakanin Rasha Da Ukraine
  • Gwamnan Kano Ya Rantsar Da Mace Ta Farko A Matsayin Babbar Alkalin Alkalai Ta Jiha

A cewar rahoton RFI, wannan yunkurin dai, na cikin kokarin da ake yi na sake dawo da kasar a kan turba biyo bayan yin juyin mulkin.

Kafar ta ruwaito wani jami’in Nijeriya ya ce, gwamnatin Nijeriya ta yi barazanar cewa, za ta bayar da rabin dakarun soji 25,000 domin a tura su zuwa Nijar, idan har bukatar hakan ta ta so.

Bugu da kari, kafar ta ce, su ma mahukuntan sojin kasashen Senegal, Benin da kuma Cote d’Ivoire, su ma za su tura nasu dakarun sojin zuwa Nijar domin yin aikin.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Nijeriya Na Dab Da Fita Daga Halin Kuncin Talauci – Shettima 

Yadda ‘Yan Bindiga Ke Zafafa Hare-hare A Jihohin Arewa Maso Yamma

A ranar 26 na watan Julin 2023 ne, jagororin sojin da ke kula da fadar shugaban kasar ta Nijar suka yi juyin mulki a kasar, inda kuma suka tsare hamabararren shugaban kasar Mohamed Bazoum, wanda kuma Janar Abdourahamane Tchiani da ya jagoranci juyin mulkin, ya ayyana kansa a matsayin sabon shugaban kasa na mulkin soji.

Kazalika, sojin sun kuma rufe iyakokin kasar tare da dakatar da duk wasu ayyuka a hukumomin gwamnatin kasar suka kuma kakaba dokar hana fita.

Wannan juyin mulkin shi ne na biyar tun bayan da Faransa ta bai wa Nijar ‘yancin kai a 1960.

A ranar 6 ga watan Agusta, an kirga soji guda 57,000 da kuma guda 245,000 daga bangaren ECOWAS, inda kuma Faransa ta ki bayar da nata daukin.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Shettima
Labarai

‘Yan Nijeriya Na Dab Da Fita Daga Halin Kuncin Talauci – Shettima 

October 17, 2025
An Kashe Mutane Da Dama Da Kone Gidajensu A Wani Hari Da Aka Kai Benuwai
Labarai

Yadda ‘Yan Bindiga Ke Zafafa Hare-hare A Jihohin Arewa Maso Yamma

October 17, 2025
Shugaban Najeriya Ya Kaddamar Da Aikin Samar Da Ruwa Da Kamfanin Sin Ya Gudanar A Birnin Abuja
Manyan Labarai

Afuwar Tinubu Ga Masu Manyan Laifuka: Ta Bar Baya Da Ƙura

October 17, 2025
Next Post
Sheikh Dahiru Bauchi Ya Gargadi  Tinubu Kan Shirin Yakar Nijar

Sheikh Dahiru Bauchi Ya Gargadi Tinubu Kan Shirin Yakar Nijar

LABARAI MASU NASABA

Tinubu

Batun Yin Afuwa Ga ‘Yan Yankin Ogoni Huɗu

October 17, 2025
Shettima

‘Yan Nijeriya Na Dab Da Fita Daga Halin Kuncin Talauci – Shettima 

October 17, 2025
Manzon Allah

Manzon Allah (SAW) Ne Ya Kafa Tushen Wayewar Kai A Duniya

October 17, 2025
An Kashe Mutane Da Dama Da Kone Gidajensu A Wani Hari Da Aka Kai Benuwai

Yadda ‘Yan Bindiga Ke Zafafa Hare-hare A Jihohin Arewa Maso Yamma

October 17, 2025
Shugaban Najeriya Ya Kaddamar Da Aikin Samar Da Ruwa Da Kamfanin Sin Ya Gudanar A Birnin Abuja

Afuwar Tinubu Ga Masu Manyan Laifuka: Ta Bar Baya Da Ƙura

October 17, 2025
Tsohon Ɗan Majalisar Bayelsa Ya Shawarci Jonathan Ya Guji Neman Takara A 2027

Tsohon Ɗan Majalisar Bayelsa Ya Shawarci Jonathan Ya Guji Neman Takara A 2027

October 17, 2025
Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

Sin Da Afrika Sun Yi Alkawarin Tabbatar Da Nasarar Shirin TVET Na Nahiyar Afrika

October 16, 2025
NAWIA

Ranar Abinci Ta Duniya: NAWIA Ta Tallafawa Mata 114  Da Kayan Aikin Gona A Zamfara

October 16, 2025
Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

Xi Ya Taya Hukumar FAO Murnar Cika Shekaru 80 Da Kafuwa

October 16, 2025
Gaza

Wane Ci Gaba Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Gaza Ta Haifar?

October 16, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.