Ekiti: Gwamna Oyebanji Ya Yi Nasara A Kotu
Kotun sauraren kararrakin zabe ta tabbatar da zaben gwamna Biodun Oyebanji na Jihar Ekiti da mataimakiyarsa Misis Monisade Afuye.
Kotun sauraren kararrakin zabe ta tabbatar da zaben gwamna Biodun Oyebanji na Jihar Ekiti da mataimakiyarsa Misis Monisade Afuye.
Bayan da kasar Sin ta kyautata matakan yaki da cutar COVID-19, wasu kasashe sun sanar da matakan yiwa Sinawa dake ...
Fusatattun gwamnonin jam’iyyar PDP guda biyar (G-5) sun gana da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu a ...
'Yan bindiga sun hallaka mutane goma sha hudu (14) tare da yin garkuwa da wasu mutane har tamanin da daya ...
Shugaban kasa Muhamadu Buhari ya amince da siyo motocin yaki masu sulke 400 ga dakarun soji, domin kare babban birnin ...
A dai dai lokacin da al'ummar Jihar Kogi ke tsammanin zuwar Shugaba Muhammadu Buhari jihar don kaddamar da wasu manyan ...
Da safiyar jiya 'yan bindiga dadi suka farmaki reshen shalkwatar hukumar 'yansanda da ke Ihiala a Jihar Anambra inda suka ...
A gaisuwar murnar sabuwar shekara da shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gabatar a shekarun da suka gabata, ya sha ...
Majalisar Dattawa ta amince da karamin kasafin kudi da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aike mata na Naira biliyan 819.5.
A game da yadda wasu kafofin watsa labaru na yammacin duniya suka yi ta yin katsalandan a kan gyare-gyaren matakan ...
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.
© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.