• English
  • Business News
Saturday, May 31, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ayyukan Jami’an Ilimi Da Muhimmancinsu

by Idris Aliyu Daudawa
5 months ago
in Ilimi
0
Ayyukan Jami’an Ilimi Da Muhimmancinsu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Jami’an ilimi kwararru ne a bangaren ilimi wanda aikinsu shi ne da alhakin bunkasawa, aiwatarwa,da kuma tsara manufofin ilimi da tsare tsare.Suna bada gudunmawa wajen tabbatar da cewa kowa yana samun ingantaccen ilimi mai nagarta. Jami’an ilimi sune yin aiki ne a wurare daban- daban da suka hada da hukumomin gwamnati, wuraren ko hukumomin da ba a kafa su saboda su samar da riba da kuma makarantun ilimi. Gudunmuwoyin  da jami’an ilimi suke badawa suna da yawa.

Suke da alhakin shirya bincike da kuma nazari domin su gano wuraren da suke da matsalolin da suka shafi ilimi, da kuma samar da hanyoyin da za ayi maganinsu. Hakanan ma jami’an ilimi suna samar da shawarar data kamata da kuma taimako ga Malamai da sauran masu harkar data shafi ilimi domin tabbatar da cewa suna bada nagartaccen ilimi ga dalibai.

  • Kidayar Jama’a Da Harkar Ilimi
  • Gwamnatin Tarayya Na Hasashen Samun Kudin Shiga Na Naira Tirililan 34.8 A 2025

Bugu da kari suna kuma taimakawa wajen samar da yadda za a tafiyar da lamari, tsara shi, da yadda za a gabatar horarwa,da rika bibiyar yadda ake aiwatar da duk wani taimakon da ake ba ilimi.Wannan ya hada bayan aikin su Malamai da kuma masana ilimi, jami’an ilimi har ila yau suna mu’amala da Malamai, dalibai da sauran masu ruwa da tsaki ta bangaren ilim.

 

Suna aiki domin su kulla dankon zumunci da hadin gwiwa domin tabbatar da cewar ana biyan duk bukataun kowa. Hakanan ma su jami’an ilimin suna bada gudunmawa wajen  bibiyar yadda ake aiwatar da tsare- tsare da manufofin ilimi kamar yadda ya dace. Suna amfani ne da fasahar zamani da sauran wasu abubuwan da suka zama sheda domin gano wuraren da suke da bukatar da a kawo masu dauki, da daukar matakan da za su samar da canji.Maganar gaskiya jami’an ilimi suna da muhimmanci saboda tabbatar da kowa ya samu ilimi, babu bambanci mai kuma inganci.Ayyukansu na taimakawa wajen yadda ilimi zai iya kasancewa a gaba da kuma tabbatar da cewa dalibai sun samu  mizanin ilimin daya dace su samu.Duk hakan na kasancewa ta wajen samar da yadda ya dace a tafiyar da lamari, taimakawa, da jagoranci, jami’an  ilimi har ila yau suna samar da yanayi maikyu da yake bunkasa koyon ilimi ga masu koyo da ke koyawa ilimin. Digiri satifiket na shedar Ilimin ya kamata ace jami’in ilimi ya mallaka

Labarai Masu Nasaba

Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

 

Jami’in ilimi mutum ne wanda alhakin kulawa da ilimi ake aiwatar da shi tare da dukkan tsare- tsare ko manufofi suka  rataya a wuyansa, ko dai a wata hukuma ko kuma wurin da al’umma suke. Idan mutum na bukatar zama jami’in ilimi akwai bukatar ace  ya mallaki takardar shedar ilimi.Ko kuma a kalla yana da digiri na farko a sashen da ya shafi ilimi. Duk da hakan ma ana bukatar da yana da kwarewa ko ya taba aikin koyarwa ko kuma ilimin da yake da alaka da tafiyar da harkar mulki ya kan zama dole hakan. Idan ana maganar dabara kuma jami’in ilimi abin so ne ace ya mallaki ko yana da dabarar iya hulda da al’umma kwarai da gaske, domin kuwa zai rika hulda ne da mutane daban- daban da suka hada da Malamai, dalibai, Iyaye,da sauran masu fada aji ta bangaren  ilimi.Akwai bukatar su kasance sun san makamar tafiyar da manufofin ilimi da yadda za a aiwatar da su,da kuma samun mafita daga wasu.Su kasance sun nakalci da sanin yadda za a tafiyar da harkokin ilimi sosai.Ga kuma su iya tafiyar da ayyukan kan lokacin da aka ce masu,kai hara ma da su bunkasa da kuma tsare- tsare da manufofin ilimi.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ilimi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Wakilin Sin Ya Yi Tir Da Harin Isra’ila Kan Cibiyoyin Kiwon Lafiya A Gaza

Next Post

Ko Me Ya Sa Amurka Ta Gaza Cimma Burinta Na Yakin Kimiyya Da Fasaha Da Kasar Sin?

Related

Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu
Ilimi

Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu

1 day ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

7 days ago
Kungiyar Tsofaffin Ɗaliban BUK Ta Karrama Dr. Sani Dauda Ibrahim Da Walimar Kammala Digiri Na 3
Ilimi

Kungiyar Tsofaffin Ɗaliban BUK Ta Karrama Dr. Sani Dauda Ibrahim Da Walimar Kammala Digiri Na 3

1 week ago
Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)
Ilimi

Tarihin Makarantar Katsina-kwalej Zuwa Ta Horon Malamai (1)

2 weeks ago
Hanyoyin Kare kai Ga Ɗalibai Da Ke Makarantun Kwana
Ilimi

Hanyoyin Kare kai Ga Ɗalibai Da Ke Makarantun Kwana

2 weeks ago
Kyakkyawan Tunanin Kwankwaso Na Kafa Jami’ar Kimiyya Ta Wudil Ta Zama Alkairi Ga Al’umma – Alhaji Abdukadir
Ilimi

Kyakkyawan Tunanin Kwankwaso Na Kafa Jami’ar Kimiyya Ta Wudil Ta Zama Alkairi Ga Al’umma – Alhaji Abdukadir

2 weeks ago
Next Post
Ko Me Ya Sa Amurka Ta Gaza Cimma Burinta Na Yakin Kimiyya Da Fasaha Da Kasar Sin?

Ko Me Ya Sa Amurka Ta Gaza Cimma Burinta Na Yakin Kimiyya Da Fasaha Da Kasar Sin?

LABARAI MASU NASABA

Darajar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso Shida Bisa Dari A Afirilu

Darajar Cinikayyar Waje Ta Sin Ta Karu Da Kaso Shida Bisa Dari A Afirilu

May 30, 2025
Adadin Zirga-Zirgar Fasinjoji Ta Jiragen Kasa A Sin Na Iya Kaiwa Sama Da Miliyan 80 Yayin Hutun Bikin Duanwu

Adadin Zirga-Zirgar Fasinjoji Ta Jiragen Kasa A Sin Na Iya Kaiwa Sama Da Miliyan 80 Yayin Hutun Bikin Duanwu

May 30, 2025
Koshin Lafiyar Yaran Kasar Sin Na Kara Inganta

Koshin Lafiyar Yaran Kasar Sin Na Kara Inganta

May 30, 2025
Tsaro Ya Inganta A Zamfara, In Ji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi A Jihar

Tsaro Ya Inganta A Zamfara, In Ji Gwamna Lawal Yayin Tattakin Zaman Lafiya Na Tarihi A Jihar

May 30, 2025
Kudin Shigar Masana’antar Manhajojin Sin Ya Karu Da 10.8% A Watanni Hudu Na Farkon Bana

Kudin Shigar Masana’antar Manhajojin Sin Ya Karu Da 10.8% A Watanni Hudu Na Farkon Bana

May 30, 2025
Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

Kwararraun Likitocin Tiyata 6 Ne Kacal Suka Rage A Kano – Farfesa Sani

May 30, 2025
An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Hukumar Shiga Tsakani Ta Kasa Da Kasa A Hong Kong Na Kasar Sin

An Yi Bikin Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Kafa Hukumar Shiga Tsakani Ta Kasa Da Kasa A Hong Kong Na Kasar Sin

May 30, 2025
Sulhun PDP Ya Haɗu Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya

Sulhun PDP Ya Haɗu Da Cikas, Wike Ya Janye Daga Duk Wata Yarjejeniya

May 30, 2025
Han Zheng Ya Halarci Bikin Bude Tattaunawa Ta Hudu Kan Musaya Da Koyi Da Juna A Tsakanin Al’ummomi Ta Fannin Wayewar Kansu

Han Zheng Ya Halarci Bikin Bude Tattaunawa Ta Hudu Kan Musaya Da Koyi Da Juna A Tsakanin Al’ummomi Ta Fannin Wayewar Kansu

May 30, 2025
Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Rage Farashin Mai Da Iskar Gas

Tinubu Ya Sanya Hannu Kan Dokar Rage Farashin Mai Da Iskar Gas

May 30, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.