• English
  • Business News
Thursday, June 5, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ayyukan Jami’an Ilimi Da Muhimmancinsu (3)

by Idris Aliyu Daudawa
5 months ago
in Ilimi
0
Ayyukan Jami’an Ilimi Da Muhimmancinsu (3)
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

Jami’an ilimi kwararru ne wadanda suke bada muhimmiyar gudunmawa wajen ci gaban makarantun ilimi,wajen tabbatar da cewar suna bin matakan ilimin da gwamnati ta amince ayi amfani da su.

Ayyukan jami’an ilimi sun sha bamban wannan kuma ya danganta ne da irin nau’in ilimin,amma babban aikinsu shi ne su kasance masu lura da yadda abubuwa suke tafiya tsakanin gwamnati da makarantu.

  • Kauyuka Suna Kokarin Neman Cimma Burin Samun Wadata Tare A Kasar Sin
  • Duniya Na Fatan Sin Da Amurka Za Su Cika Alkawuransu Cikin Hadin Gwiwa

Suna tabbatar da cewa makarantu suna suna bin dokoki da tsare- tsare wadanda gamwnati ta ce sai an yi amfan da su,inda za su rika bin diddiki na sanin yadda abubuwa suke ta hanyar byin ziyarce- ziyarcen makarantun.Jami’an ilimi sune ke da alhakin tabbatar da cewa makarantu suna da isassun Malamai, kayan koyarwa, da kuma isassun abubuwan da za su taimaka wajen samar da nagartaccen ilimi.  Suna aiki ne domin su inganta nagartar ilimi wajen samar da Malamai da kuma dukkan hore- horen da suka dace da kuma taimakon da ake bukata domin a samu bunkasa ilimi ta hanyar samar da Malamai da dukkan hore- horen inganta ilimi da suka kamata ayi masu domin tabbatar da ana samar da ingantaccen ilimi ga dalibai masu neman ilimi. Jami’an ilimi suna yin aiki da jami’an hukumomin makarantu domin su samar da tsare- tsare da ke sanadiyar jin dadin dalibai,da kuma inganta gaba dayan yadda ko inganta yadda koyarwa za ta jawo hankalin dalibai.Jami’an iimi har ila yau sune ke da alhakin nazarin yadda kwazo, fahimta,ko gane abubwan da ake koyawa dalibai suna tafiya kamar yadda ya dace,suna tabbatar da su daliban suna yin abin da ake bukata da ya shafi ilimin su. Suna yin aiki kafada- kafada da Malamai wajen samar da muradan koyarwa masu kyau da za su taimakawa dalibai cimma burinsu na karatu.Hakanan ma jami’an ilimi suna kokarin irin daliban da basu gane abubuwan da aka koya masu ba kamar yadda ake so,ta haka kuma za su taimaka masu da dukkanin abubuwan da suka kamata, da za su taimaka ma su kara kwazon su.Daga karshe jami’an ilimi kwararru ne masu matukar amfani wadanda burinsu bai wuce tabbatar da makarantu suna samar/ bada ilimi mai nagarta ga dalibai.Suna aiki domin tabbatar da makarantu  suna aiki da dokoki, tsare- tsare, kula da jin dadin dalibai, da kuma inganta gaba dayan abubuwan da suke bunkasa koyarwa da gane darussan da ake koyawa kamar yadda ya dace.Bugu da kari jami’an ilimi suna aiki tare da Malamai domin su samar da hanyoyin koyarwa ga Malamai wadanda suma kansu hakan zai taimaka masu taimakawa daliban da suke da matsalar gane abubuwan da ake koya masu.

Jami’an ilimi wasu kwararru ne da suke da alhakin lura da yadda ake tafiyar da harkokin ilimi da ganin  al’amura na tafiya kamar yadda ya dace su kasance musamman ma a hukuma.Suna ayyuka da suka sha bamban da juna amma duk muradan daya ne kamar a makarantu, Kwalejoji,da kuma Jami’oi, da sauran makarantu inda ake harkar ilimi.Ayyukan jami’an ilimi sun sha bamban wannan kuma ya danganta ne ga irin hukumar da suke yi wa aiki, sai dai abinda aka fi sani sune masu samar da tsare- tsaren ilimi da kuma aiwatar da su gwargwadon yadda su muradan hukumar ko ita makarantar. Suna ma tabbatar da cewa su manhajojin da yadda ake koyawa dalibai hakan ya yi dai dai da irin mizanin da ake son cimmawa kan yadda dokoki suka amince da ayi. Abin na su bai tsaya anan ba domin kuwa har ma suna kafada-kafada da Malamai, jami’an makaranta,da sauran ma’aikatan wurin domin a gano wuraren da ake bukatar a maida hankali na lamarin da ya shafi tafarkin ilimin.Suna samar da horo da ci gaban kwarewa tare da samar da wata kafa ga Malamai, abin bai tsaya kan su ba kadai, domin kuwa har ma da dalibai, wadanda watakila suna da bukatar wani karin haske dangane da abubuwan da ake koya ma su


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Ilimi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Za Mu Farfaɗo Da Masana’antun Dinki 44 Da Aka Yi Watsi Da Su – Gwamnatin Kano

Next Post

Babu Dalilin Fargaba Ko Tsoro Don Sanya Wa Mara Lafiya Robar Hanci

Related

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah
Ilimi

Gwamnatin Kano Ta Ba Da Hutun Makaranta Domin Bukukuwan Sallah

3 days ago
Wasu ‘Yan Siyasa Da Jami’an Tsaro Na Taimaka Wa Boko Haram – Zulum
Ilimi

Zulum Ya Ba Da Tallafin Karatu Ga Mata ‘Yan Asalin Jihar Da Suka Samu Maki 250 A JAMB

4 days ago
Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara
Ilimi

Bayan Biyan Basussuka: WAEC Da NECO Sun Saki Samakon Jarrabawar Jihar Zamfara

4 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (3)

4 days ago
Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu
Ilimi

Ɗalibai Sun Rubuta Jarrabawar WAEC Cikin Dare A Duhu

7 days ago
Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)
Ilimi

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (2)

2 weeks ago
Next Post
Babu Dalilin Fargaba Ko Tsoro Don Sanya Wa Mara Lafiya Robar Hanci

Babu Dalilin Fargaba Ko Tsoro Don Sanya Wa Mara Lafiya Robar Hanci

LABARAI MASU NASABA

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

Zaman Lafiya A Duniya: Mu Baje Sin Da Amurka A Faifai

June 4, 2025
Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

Shugaba Xi Ya Gana Da Takwaransa Na Belarus

June 4, 2025
Sin: Batun Taiwan Sha’ani Ne Na Cikin Gidan Kasar Sin Kuma Bai Yi Kama Da Rikicin Ukraine Ba

Sin: Batun Taiwan Sha’ani Ne Na Cikin Gidan Kasar Sin Kuma Bai Yi Kama Da Rikicin Ukraine Ba

June 4, 2025
Kotu Ta Tura Ɗan Tiktok Gidan Yari Kan Shigar Mata Da Kalaman Batsa A Kano

Kotu Ta Tura Ɗan Tiktok Gidan Yari Kan Shigar Mata Da Kalaman Batsa A Kano

June 4, 2025
‘Yansanda Sun Ceto Mutum 21 Da Aka Sace, Sun Kwato N4.8m Kuɗin Fansa

‘Yansanda Sun Kama ‘Yan Ƙungiyar Asiri 4, Sun Ƙwato Makamai A Filato

June 4, 2025
Darajar Hajojin Da Aka Fitar Waje Daga Birnin Shanghai Ta Kai Yuan Biliyan 629 Cikin Watanni Hudu Na Farkon Shekarar Bana

Darajar Hajojin Da Aka Fitar Waje Daga Birnin Shanghai Ta Kai Yuan Biliyan 629 Cikin Watanni Hudu Na Farkon Shekarar Bana

June 4, 2025
Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 

Babban Sauyi Da Ba a Taba Ganin Irinsa Ba a Karni Guda: Alkiblar Da Sin Take Bi Wajen Samun Bunkasuwa 

June 4, 2025
‘Yansanda Sun Kama Mutane 2 Da Makamai Masu Yawa A Jihar Nasarawa

‘Yansanda Sun Kama Mutane 2 Da Makamai Masu Yawa A Jihar Nasarawa

June 4, 2025
Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin

Wang Yi Ya Gana Da Sabon Jakadan Amurka A Sin

June 4, 2025
Garkuwa: Sarkin Gobir Ya Bukaci Agajin Gaggawa Daga Gwamnatin Sakkwato

Mutum 7 Sun Rasu Sakamakon Kifewar Kwale-kwale A Sakkwato 

June 4, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.