• English
  • Business News
Friday, September 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Mu Amince Da Yin Zanga-Zanga Kan Tsare Malaminmu Ba – Daliban Dakta Idris Dutsen Tanshi

by Khalid Idris Doya
2 years ago
in Labarai
0
Ba Mu Amince Da Yin Zanga-Zanga Kan Tsare Malaminmu Ba – Daliban Dakta Idris Dutsen Tanshi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Majalasin Kwamitin Dalibai na Masallacin Juma’a na Imam Dakta Idris Abdul’azeez Dutsen Tanshi Bauchi, sun gargadi jama’a ko kungiyoyin addini cewa kada wani ko wasu su fito domin yin zanga-zanga ko yin wani abu da ka iya janyo tashin hankali a cikin al’umma sakamakon tura malamin nasu zuwa gidan yari da kotu ta yi.

Idan za a ku tuna dai a ranar Litinin ne kotun Majistire ta 1 ta aike da fitaccen malamin zuwa gidan gyaran hali biyo bayan gurfanar da shi da ‘yansanda suka yi kan zargin ‘Tada Zaune Tsaye – Tada Hankalin Jama’a’.

  • Da Dumi-Dumi: Kotu Ta Tasa Ƙeyar Dr. Idris Kan Zargin Kalaman Batanci Ga Manzon Allah
  • Yadda Furucin Dakta Idris Kan Manzon Allah Ya Janyo Zafafan Muhawara A Bauchi

A wata sanarwar manema labarai suka samu daga majalasin malamin ya fitar dauke da sanya hannun shugabanta, Malam Ya’u Idris, ya ce, ‘yansanda sun gayyaci malamin nasu ne domin amsa tambayoyi kan korafin da kungiyar Fitiyanul Islam ta shigar a kansa.

Sanarwar na cewa, “A madadin Majilsin Kwamitin Dalibai na Masallacin Juma’a na Imam Dr. Idris Abdul’azeez Dutsen Tanshi Bauchi, suna shaidawa daukacin Jam’a bisa gayyatar da aka yi wa Malam da hukumar ‘yansanda ta Jihar Bauchi karkashin Kwamishina ta yi, dangane da neman wasu bayanai akan korafin da ‘yan Fitiyanu Islam na Tijjaniyya suka yi na zargin “tada hankalin jama’a”.

“Imam Dr. Idris Abdul’azeez Bauchi ya amsa gayyata ce kawai ta hukumar ‘yansanda ta Jihar Bauchi.

Labarai Masu Nasaba

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

“Kada wasu jama’a ko kungiyoyi na addini da sauransu su fito don yin zanga-zanga ko tashin hankali akan abin da ya faru.

“Sakamakon haka muna kara shaidawa jama’a da su zauna lafiya, da cigaba da yin addu’a kamar yadda aka saba, saboda maganar tana gaban Kotu kuma ana kokari bisa hanyar Shari’a.”

Sanarwar ta ce, a halin da ake ciki a yanzu Malamin nasu yana cikin koshin lafiya da yanayi mai kyau.

“Muna kara jaddadawa duk wata kungiya ko ta addnini ko ba ta addini ba da ka da su dauki doka a hannunsu kan abin da ya faru, sun yi hakan ne bada amincewar Majlis ba ko shi Malam ba. Muna addu’a Allah ya kara daukaka Sunnah da Tauhidi.”


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BauchiDokta IdrisDutsen Tanshi
ShareTweetSendShare
Previous Post

Gwamnatin Tarayya Ta Bayar Da Lasisin Bude Jami’ar Koyo Daga Gida Da Karin Wasu 37

Next Post

Ana Zargin Jami’an Amotekun Da Kashe Matashi Kan 500 A Ondo

Related

Dutsen Tanshi
Labarai

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

2 hours ago
Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 
Rahotonni

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

2 hours ago
Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa ÆŠaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma
Labarai

Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa ÆŠaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

3 hours ago
Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Harajin Kashi 4 Na Shigo Da Kaya Wanda Ya Janyo Cece-kuce

3 hours ago
GORON JUMA’A 01-07-2025
Labarai

GORON JUMA’A 19-09-2025

4 hours ago
Dutsen Tanshi
Labarai

2027: Su Wane Ne Ke Tsoron Guguwar Makinde A Jam’iyyar  PDP

5 hours ago
Next Post
Ana Zargin Jami’an Amotekun Da Kashe Matashi Kan 500 A Ondo

Ana Zargin Jami'an Amotekun Da Kashe Matashi Kan 500 A Ondo

LABARAI MASU NASABA

Dutsen Tanshi

Murnar Maulidin Cikar Manzon Allah (SAW) Shekara 1,500 Da Haihuwa (2)

September 19, 2025
Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

Maulud 1,500: Yadda Zawiyar Ahlul Faidhati Mai Diwani Group Ta Yi Maulidin Takutaha A Kaduna 

September 19, 2025
Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa ÆŠaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

Matatar Dangote Ta Dakatar Da Zuwa ÆŠaukar Man Fetur, Sai Dai Ka Saya Ta Kai Ma

September 19, 2025

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Harajin Kashi 4 Na Shigo Da Kaya Wanda Ya Janyo Cece-kuce

September 19, 2025
GORON JUMA’A 01-07-2025

GORON JUMA’A 19-09-2025

September 19, 2025
Dutsen Tanshi

2027: Su Wane Ne Ke Tsoron Guguwar Makinde A Jam’iyyar  PDP

September 19, 2025
Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

Nan Ba Da Jimawa Ba Hauhawar Farashin Kayayyaki Za Ta Zama Tarihi —Fadar Shugaban

September 19, 2025
Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

Ce-ce-kuce Kan Shirin Ƙara Wa Ƴan Siyasa Masu Riƙe Da Madafun Iko Albashi

September 19, 2025
An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

An Yi Bikin Tunawa Da Ranar Kaddamar Da Yakin Kin Mamayar Dakarun Japan A Birnin Shenyang

September 18, 2025
Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

Likitocin Sin Dake Aikin Agajin Kiwon Lafiya A Nijar Sun Gudanar Da Tiyatar ALT A Karon Farko A Yammacin Afirka

September 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.