• English
  • Business News
Friday, June 6, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Wanda Zai Iya Keta Ka’Idar “Kasar Sin Daya Tak a Duniya” 

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Ba Wanda Zai Iya Keta Ka’Idar “Kasar Sin Daya Tak a Duniya” 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ‘yan kwanakin baya, Lai Ching-te, mutumin da ya yiwa kansa lakabi da wai “Mai aikin ‘yantar da Taiwan”, ya zama jagoran yankin Taiwan. Kuma a jawabinsa na kama aiki, ya yi shelar cewa, wai yankin Taiwan na samun ‘yancin kai, inda ya yada jita-jitar cewa, babban yankin Sin ya yi barazanar soja, biyowa bayan yunkurin ware yankin Taiwan daga kasar Sin, ta hanyar amfani da karfin wasu sassan ketare, da kuma karfin soja. 

A sa’i daya kuma, sakataren harkokin wajen kasar Amurka Antony Blinken, ya taya Lai Ching-te murnar kama aiki, inda Amurka ta tura wakilinta don halartar bikin rantsuwarsa. Matakin dai ya kasance wani sabon wasan kwaikwayo ne da wasu ‘yan siyasar Amurka, da na yankin Taiwan suka gudanar, inda suka zauna a inuwa guda. Sai dai duk da haka, ba za a iya keta ka’idar “Kasar Sin daya tak a duniya” ba, wadda kasashen duniya ke bi.

  • Sassa Daban Daban Na Mutunta “Ka’idar Sin Daya Tak a Duniya” Da Adawa Da Ballewar Yankin Taiwan
  • Xi Ya Taya Zababben Shugaban Chadi Mahamat Deby Murna

Manazarta sun nuna cewa, Lai Ching-te, ya fadi duk abin da yake so a cikin jawabinsa ne, sakamakon samun amincewar Amurka, duk da cewa Amurka ba ta da karfin gwiwa kansa a tsawon lokaci, amma tana son gabatar da ra’ayin samun ‘yancin kan Taiwan daga bakinsa, don jiran martanin da kasar Sin za ta mayar.

Baya ga hakan, ‘yan siyasar Amurka suna yunkurin neman amincewa daga masu kada kuri’u bisa batun Taiwan, duba da cewa, bana za a yi babban zabe a Amurka.

Batun Taiwan, harkokin cikin gidan kasar Sin ne, wanda ya kasance muradi mai tushe na kasar, kuma tushen siyasa na huldar kasashen Sin da Amurka, kana jan-layi ne na farko da ba zai yiwu a tsallaka shi ba, a dangantakar Sin da Amurka.

Labarai Masu Nasaba

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

A watan Nuwamban bara, yayin ganawar shugabannin kasashen biyu a San Francisco, shugaban Amurka ya yi alkawarin kin amincewa da goyon bayan ware Taiwan daga kasar Sin, kuma a watan Afrilu na bana, yayin tattaunawar shugabannin biyu ta wayar tarho, bangaren Amurka ya nanata manufar “kasar Sin daya tak a duniya”. Amma daga bisani Amurka na yin fuska biyu, kuma ta yi amai ta lashe.

Yanzu haka, babban yankin kasar Sin na jan ragamar bunkasuwar huldar babban yankin da yankin Taiwan, yana kuma da aniyya, da karfin kiyaye zaman lafiya, da kwanciyar hankali a mashigin tekun Taiwan, da ma kiyaye ikon mulkin kasar da cikakkun yankunan ta. Ba shakka, kasar Sin za ta samu dunkulewa, kuma ba wanda zai hana ta cimma wannan baru. (Amina Xu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaSinTaiwan
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Taya Murnar Bude Tattaunawar Manyan Jami’An Sin Da Amurka a Fannin Yawon Shakatawa Karo Na 14

Next Post

Me Ya Sa Kasashen Afirka Suke Ta Korar Sojojin Kasashen Yamma?

Related

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

5 hours ago
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho
Daga Birnin Sin

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

9 hours ago
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

10 hours ago
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba
Daga Birnin Sin

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

11 hours ago
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 
Daga Birnin Sin

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

12 hours ago
Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama
Daga Birnin Sin

Sabbin Matakan Amurka Game Da Masu Shiga Kasar Sun Ci Karo Da Ikirarinta Na Mutunta Hakkokin Bil Adama

12 hours ago
Next Post
Me Ya Sa Kasashen Afirka Suke Ta Korar Sojojin Kasashen Yamma?

Me Ya Sa Kasashen Afirka Suke Ta Korar Sojojin Kasashen Yamma?

LABARAI MASU NASABA

Ambaliyar Ruwa A Mokwa: Kauyuka 1,249 A Jihohi 30 Na Cikin Hadari — Gwamnatin Tarayya

Ambaliyar Ruwa A Mokwa: Kauyuka 1,249 A Jihohi 30 Na Cikin Hadari — Gwamnatin Tarayya

June 6, 2025
Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

Saƙon Barka Da Sallah: Tinubu Ya Baiyana Tabbacin Ci Gaban Nijeriya, Da Sauyin Tattalin Arziƙi

June 6, 2025
Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

Abubuwan Da Ba A Fada Ba Game Da Mummunar Ambaliyar Ruwan Mokwa

June 6, 2025
Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Shugabannin Sin Da Amurka Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 6, 2025
Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

Xi Da Trump Sun Tattauna Ta Wayar Tarho

June 5, 2025
Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

Kasar Sin Ta Bukaci Amurka Ta Yi Watsi Da Amfani Da Batun Tsaron Kasa Barkatai

June 5, 2025
Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

Wani Matashi Dan Shekara 33 Ya Rasu Bayan Ya Fada Wata Tsohuwar Rijiya A Kano

June 5, 2025
Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

Ma’aikatar Harkokin Waje: Kasar Sin Ta Kasance Gwarzuwa Wajen Samar Da Ci Gaba Ba Tare Da Gurbata Muhalli Ba

June 5, 2025
‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

‘Yansanda Sun Hallaka Ɗan Fashi Da Makami Tare Da Jikkata Wasu Da Dama A Bauchi 

June 5, 2025
Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

Lambar “-1.5” Gargadi Ce Da Al’ummar Duniya Ke Yi Ga Azzaluma 

June 5, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.