• English
  • Business News
Sunday, September 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Wanda Zai Iya Keta Ka’Idar “Kasar Sin Daya Tak a Duniya” 

by CGTN Hausa
1 year ago
in Daga Birnin Sin
0
Ba Wanda Zai Iya Keta Ka’Idar “Kasar Sin Daya Tak a Duniya” 
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

A ‘yan kwanakin baya, Lai Ching-te, mutumin da ya yiwa kansa lakabi da wai “Mai aikin ‘yantar da Taiwan”, ya zama jagoran yankin Taiwan. Kuma a jawabinsa na kama aiki, ya yi shelar cewa, wai yankin Taiwan na samun ‘yancin kai, inda ya yada jita-jitar cewa, babban yankin Sin ya yi barazanar soja, biyowa bayan yunkurin ware yankin Taiwan daga kasar Sin, ta hanyar amfani da karfin wasu sassan ketare, da kuma karfin soja. 

A sa’i daya kuma, sakataren harkokin wajen kasar Amurka Antony Blinken, ya taya Lai Ching-te murnar kama aiki, inda Amurka ta tura wakilinta don halartar bikin rantsuwarsa. Matakin dai ya kasance wani sabon wasan kwaikwayo ne da wasu ‘yan siyasar Amurka, da na yankin Taiwan suka gudanar, inda suka zauna a inuwa guda. Sai dai duk da haka, ba za a iya keta ka’idar “Kasar Sin daya tak a duniya” ba, wadda kasashen duniya ke bi.

  • Sassa Daban Daban Na Mutunta “Ka’idar Sin Daya Tak a Duniya” Da Adawa Da Ballewar Yankin Taiwan
  • Xi Ya Taya Zababben Shugaban Chadi Mahamat Deby Murna

Manazarta sun nuna cewa, Lai Ching-te, ya fadi duk abin da yake so a cikin jawabinsa ne, sakamakon samun amincewar Amurka, duk da cewa Amurka ba ta da karfin gwiwa kansa a tsawon lokaci, amma tana son gabatar da ra’ayin samun ‘yancin kan Taiwan daga bakinsa, don jiran martanin da kasar Sin za ta mayar.

Baya ga hakan, ‘yan siyasar Amurka suna yunkurin neman amincewa daga masu kada kuri’u bisa batun Taiwan, duba da cewa, bana za a yi babban zabe a Amurka.

Batun Taiwan, harkokin cikin gidan kasar Sin ne, wanda ya kasance muradi mai tushe na kasar, kuma tushen siyasa na huldar kasashen Sin da Amurka, kana jan-layi ne na farko da ba zai yiwu a tsallaka shi ba, a dangantakar Sin da Amurka.

Labarai Masu Nasaba

An Karrama Fitattun Fina-Finai A Bikin “Golden Panda” Da Ya Gudana A Lardin Sichuan Na Kasar Sin

An Kama Wani Sojan Gona Ɗauke Da Bindiga A Katsina

A watan Nuwamban bara, yayin ganawar shugabannin kasashen biyu a San Francisco, shugaban Amurka ya yi alkawarin kin amincewa da goyon bayan ware Taiwan daga kasar Sin, kuma a watan Afrilu na bana, yayin tattaunawar shugabannin biyu ta wayar tarho, bangaren Amurka ya nanata manufar “kasar Sin daya tak a duniya”. Amma daga bisani Amurka na yin fuska biyu, kuma ta yi amai ta lashe.

Yanzu haka, babban yankin kasar Sin na jan ragamar bunkasuwar huldar babban yankin da yankin Taiwan, yana kuma da aniyya, da karfin kiyaye zaman lafiya, da kwanciyar hankali a mashigin tekun Taiwan, da ma kiyaye ikon mulkin kasar da cikakkun yankunan ta. Ba shakka, kasar Sin za ta samu dunkulewa, kuma ba wanda zai hana ta cimma wannan baru. (Amina Xu)


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AmurkaSinTaiwan
ShareTweetSendShare
Previous Post

Xi Ya Taya Murnar Bude Tattaunawar Manyan Jami’An Sin Da Amurka a Fannin Yawon Shakatawa Karo Na 14

Next Post

Me Ya Sa Kasashen Afirka Suke Ta Korar Sojojin Kasashen Yamma?

Related

An Karrama Fitattun Fina-Finai A Bikin “Golden Panda” Da Ya Gudana A Lardin Sichuan Na Kasar Sin
Daga Birnin Sin

An Karrama Fitattun Fina-Finai A Bikin “Golden Panda” Da Ya Gudana A Lardin Sichuan Na Kasar Sin

16 minutes ago
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi
Daga Birnin Sin

An Kama Wani Sojan Gona Ɗauke Da Bindiga A Katsina

2 hours ago
Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya
Daga Birnin Sin

Madabba’ar Sin Ta Ba Da Gudunmuwar Littattafai Ga Makarantun Koyar Da Sinanci A Nijeriya

20 hours ago
An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Dandalin Tattauna Al’adu Na Kasa Da Kasa Na Golden Panda Na 2025 A Birnin Chengdu

22 hours ago
Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok
Daga Birnin Sin

Kasar Sin Za Ta Kare Hakkin Kamfanoninta Ciki Har Da Tiktok

23 hours ago
Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar
Daga Birnin Sin

Aleksandar Vucic: Serbia Na Goyon Bayan Shawarar Kula Da Harkokin Duniya Da Kasar Sin Ta Gabatar

1 day ago
Next Post
Me Ya Sa Kasashen Afirka Suke Ta Korar Sojojin Kasashen Yamma?

Me Ya Sa Kasashen Afirka Suke Ta Korar Sojojin Kasashen Yamma?

LABARAI MASU NASABA

An Karrama Fitattun Fina-Finai A Bikin “Golden Panda” Da Ya Gudana A Lardin Sichuan Na Kasar Sin

An Karrama Fitattun Fina-Finai A Bikin “Golden Panda” Da Ya Gudana A Lardin Sichuan Na Kasar Sin

September 14, 2025
Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

Matashi Ya Rasa Ransa A Yunƙurin Satar Kyabul Ɗin Taransifoma A Maiduguri

September 14, 2025
‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

An Kama Wani Sojan Gona Ɗauke Da Bindiga A Katsina

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

NPA Ta Fara Aiki Da Sabon Tsarin ETO A Tashar Apapa

September 14, 2025
Sojojin Nijeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 139, Sun Cafke 132 A Cikin Sati 2 —Hedikwatar Tsaro

Sojoji Sun Ceto Mutane 30 Da Aka Yi Garkuwa Da Su, Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Da Dama

September 14, 2025
Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

Ɗalibai 750 Sun Amfana Da Bashin Karatu Na Naira Milyan 32.14 A Jihar Gombe

September 14, 2025
Da Ɗumi-ɗumi: ‘Yansanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar Adawa Da Dokar Ta-ɓaci A Ribas

‘Yansanda Sun Ceto Yara 5 Da Aka Sace A Adamawa

September 14, 2025
Rashin Tsaro Ya Sa Ƴan Gudun Hijira Mamaye Makarantun Benuwe Da Neja Da Katsina

Dawowa Hutu Ya Tayar Da Hankalin Iyaye Saboda Ƙarin Kuɗin Makaranta

September 14, 2025
Likitoci

NARD Ta Janye Yajin Aikin Gargaɗi Da Ta Fara

September 14, 2025
APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

APC Na Ƙoƙarin Tarwatsa Mu Ne Saboda Kar Mu Ƙwaci Mulki A 2027 – ADC

September 14, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.