ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Thursday, June 4, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ba Wanda Zai Iya Keta Ka’Idar “Kasar Sin Daya Tak a Duniya” 

by CGTN Hausa
2 years ago
Sin

A ‘yan kwanakin baya, Lai Ching-te, mutumin da ya yiwa kansa lakabi da wai “Mai aikin ‘yantar da Taiwan”, ya zama jagoran yankin Taiwan. Kuma a jawabinsa na kama aiki, ya yi shelar cewa, wai yankin Taiwan na samun ‘yancin kai, inda ya yada jita-jitar cewa, babban yankin Sin ya yi barazanar soja, biyowa bayan yunkurin ware yankin Taiwan daga kasar Sin, ta hanyar amfani da karfin wasu sassan ketare, da kuma karfin soja. 

A sa’i daya kuma, sakataren harkokin wajen kasar Amurka Antony Blinken, ya taya Lai Ching-te murnar kama aiki, inda Amurka ta tura wakilinta don halartar bikin rantsuwarsa. Matakin dai ya kasance wani sabon wasan kwaikwayo ne da wasu ‘yan siyasar Amurka, da na yankin Taiwan suka gudanar, inda suka zauna a inuwa guda. Sai dai duk da haka, ba za a iya keta ka’idar “Kasar Sin daya tak a duniya” ba, wadda kasashen duniya ke bi.

  • Sassa Daban Daban Na Mutunta “Ka’idar Sin Daya Tak a Duniya” Da Adawa Da Ballewar Yankin Taiwan
  • Xi Ya Taya Zababben Shugaban Chadi Mahamat Deby Murna

Manazarta sun nuna cewa, Lai Ching-te, ya fadi duk abin da yake so a cikin jawabinsa ne, sakamakon samun amincewar Amurka, duk da cewa Amurka ba ta da karfin gwiwa kansa a tsawon lokaci, amma tana son gabatar da ra’ayin samun ‘yancin kan Taiwan daga bakinsa, don jiran martanin da kasar Sin za ta mayar.

ADVERTISEMENT

Baya ga hakan, ‘yan siyasar Amurka suna yunkurin neman amincewa daga masu kada kuri’u bisa batun Taiwan, duba da cewa, bana za a yi babban zabe a Amurka.

Batun Taiwan, harkokin cikin gidan kasar Sin ne, wanda ya kasance muradi mai tushe na kasar, kuma tushen siyasa na huldar kasashen Sin da Amurka, kana jan-layi ne na farko da ba zai yiwu a tsallaka shi ba, a dangantakar Sin da Amurka.

LABARAI MASU NASABA

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

A watan Nuwamban bara, yayin ganawar shugabannin kasashen biyu a San Francisco, shugaban Amurka ya yi alkawarin kin amincewa da goyon bayan ware Taiwan daga kasar Sin, kuma a watan Afrilu na bana, yayin tattaunawar shugabannin biyu ta wayar tarho, bangaren Amurka ya nanata manufar “kasar Sin daya tak a duniya”. Amma daga bisani Amurka na yin fuska biyu, kuma ta yi amai ta lashe.

Yanzu haka, babban yankin kasar Sin na jan ragamar bunkasuwar huldar babban yankin da yankin Taiwan, yana kuma da aniyya, da karfin kiyaye zaman lafiya, da kwanciyar hankali a mashigin tekun Taiwan, da ma kiyaye ikon mulkin kasar da cikakkun yankunan ta. Ba shakka, kasar Sin za ta samu dunkulewa, kuma ba wanda zai hana ta cimma wannan baru. (Amina Xu)

Sin
CGTN Hausa
+ postsBio
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
  • CGTN Hausa
    https://hausa.leadership.ng/author/cgtn-hausa/
    An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

MASU ALAKA

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing
Daga Birnin Sin

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo
Daga Birnin Sin

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus
Daga Birnin Sin

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Next Post
Me Ya Sa Kasashen Afirka Suke Ta Korar Sojojin Kasashen Yamma?

Me Ya Sa Kasashen Afirka Suke Ta Korar Sojojin Kasashen Yamma?

LABARAI MASU NASABA

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

An Gudanar Da Taron “Tattaunawar Magadan Garuruwa Na Duniya Na 2026” A Birnin Beijing

June 4, 2026
Atiku Ne Ya Fi Dacewa Da Tikitin Takara A ADC Amma Ya Kamata Ya Janye — Baba-Ahmed

2027: Kasancewa Ɗan Arewa Kaɗai Ba Zai Tabbatar Da Samun Ƙuri’u Ba – Baba-Ahmed

June 4, 2026
Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

Gwamnatin Tarayya Ta Mayar Da Ofishin NAGGW Zuwa Kano Domin Yaƙi Da Hamada

June 4, 2026
Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

Mambobin NYSC 4, Soja da Mutum 1 Sun Rasu A Hatsarin Mota A Adamawa

June 4, 2026
Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

Sarki Sanusi II Ya Tuɓe Rawanin Mai Unguwar Rikadawa Kan Badaƙalar Fili

June 4, 2026
Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

Tawagar Masanan Dakile Yaduwar Cututtuka Ta Sin Ta Isa DR Congo

June 3, 2026
Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

Uba Sani Ya Sanya Hannu Kan Sabbin Dokoki A Bangaren Sauya Fannin Wuta, Noma, Da Muhalli

June 3, 2026
Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

Han Zheng Zai Halarci Taron SPIEF Karo Na 29 A Rasha Tare Da Gudanar Da Ziyarar Aiki A Belarus

June 3, 2026
Majalisa Ta Nemi Tinubu Ya Canza Dabarun Yaƙi Da Ta’addanci Don Kawo Ƙarshen Kashe-kashe

’Yan Majalisar Tarayya 3 Sun Fice Daga APC Zuwa ADC da PRP

June 3, 2026
An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

An Fara Watsa Shirye-Shirye Masu Taken “Sha’awar Xi Jinping Ga Al’adu” Da Sauran Fina-Finan Bayyana Labaran Sin A Kasar Laos

June 3, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.