• English
  • Business News
Monday, October 27, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babbar Matsalar Nijeriya, Rashin Shugabanci Nagari – Wike

by Yusuf Shuaibu
2 years ago
Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa babban matsalar Nijeriya shi ne rashin shugabanci nagari. Ya ce dali’un wasu da ke ruke da madafun iko ne babbar matsalan Nijeriya bat sarin gudanarwa ba.

Ministan ya bayyana haka ne a lokacin da yake jawabi ga dubban ma’aikatan hukumar Babban Birnin Tarayya Abuja da suka yi wa ofishinsa kawanya domin nuna jin dadinsu da kuma godiya ga Shugaban kasa Bola Tinubu kan samar da hukumar kula da ma’aikata ta Babban Birnin Tarayya Abuja da sauran gyare-gyare.

  • Saboda Kishin Ilimi Muka Raba Wa Makarantun Kano Littafai Sama Da Miliyan 2 – Kwamishinan Addini
  • INEC Ta Tura Ma’aikata 46,084 Bayelsa, Imo Da Kogi Saboda Zaben Gwamnoni

Wike ya ce, “Mu ne matsalar kasar nan, mu masu rike da madafun iko, ba wai tsarin gudanarwa ba. Idan muka yarda da haka, karfin ikona zai ragu, kuma abin da kuka gani kenan duka. Babu wanda yake magana game da jin dadin wasu da kuma ci gabansu.

“Wane ne zai yi farin ciki a rayuwa idan ba zai iya kai wa kololuwar aikinsa ba? Idan ni alkali ne, zan so in kai har kotun koli. Idan ni ma’aikacin gwamnati ne, zan so in kai har matakin babban sakatare.

“Na tabbata cewa duk kun rasa kwarin gwiwa. Na gaya wa shugaban kasa cewa wannan lokaci ne na sake karfafa kwarin gwiwa. Wadannan ma’aikatan FCTA da suka rasa kwarin gwiwarsu yanzu su dawo da shi.

LABARAI MASU NASABA

Manyan Kalubalen Da Sabon Shugaban INEC Zai Fuskanta

2027: Peter Obi Ya Shiga Rudani Kan Jam’iyyar Da Zai Tsaya Takara

Ku fada musu cewa komai bai bace ba. Hanya daya tilo da za ku iya tabbatar musu da haka ita ce kai wa ga kololuwar mataki a wurin aikinku.

“Kuma mai girma shugaban kasa ya ce, bai san da haka ba. Yanzu da na sani, zan dawo da kwarin gwiwar ma’aikatan Babban Birnin Tarayya Abuja. Nan take ya amince da cewa mu aiwatar da dokar 2018, kamar yadda majalisar kasa ta zartar.

“Bari in gaya muku, daga yanzu zuwa mako mai zuwa zan aiwatar da shi, domin zan iya kai wa ga kololuwar mataki a cikin wannan mataki.

“Ya tabbatar da haka kuma ya yi mamakin abun da ya sa za mu zama cikas ga ci gaban wasu.”

Ministan ya ce zai mika godiyar ma’aikatan ga shugaban kasa.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Manyan Kalubalen Da Sabon Shugaban INEC Zai Fuskanta
Tambarin Dimokuradiyya

Manyan Kalubalen Da Sabon Shugaban INEC Zai Fuskanta

October 17, 2025
peter
Tambarin Dimokuradiyya

2027: Peter Obi Ya Shiga Rudani Kan Jam’iyyar Da Zai Tsaya Takara

October 17, 2025
peter
Tambarin Dimokuradiyya

Peter Obi Ya Bukaci INEC Ta Tabbatar Da Shaidar Karatun Dan Takara Kafin Shiga Zabe

October 10, 2025
Next Post
Yadda Sashen Fasaha Na Nijeriya Ya Yi Fintikau Wajen Samun Zuba Jari

Yadda Sashen Fasaha Na Nijeriya Ya Yi Fintikau Wajen Samun Zuba Jari

LABARAI MASU NASABA

Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro

Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro

October 27, 2025
Mutanen Katsina Sun Koka Kan Dakatar da Aikin Gyaran Hanyar Mararrabar Kankara–Dutsinma–Katsina

Mutanen Katsina Sun Koka Kan Dakatar da Aikin Gyaran Hanyar Mararrabar Kankara–Dutsinma–Katsina

October 27, 2025
Me Ya Sa Kasar Sin Ke Son Ganin Ci Gaban Kasashen Afirka?

Me Ya Sa Kasar Sin Ke Son Ganin Ci Gaban Kasashen Afirka?

October 27, 2025
Gwamnati Za Ta Fara Sayar Wa Ɗangote Ɗanyen Mai Da Naira A Watan Oktoba

Ba Za A Samu Ƙarancin Man Fetur A Lokutan Bukukuwan Ƙarshen Shekara Ba – Dangote 

October 27, 2025
An Zaɓi Birgediya Janar Yake A Matsayin Sarkin Sayawa Na Farko Duk Da Zanga-zanga 

An Zaɓi Birgediya Janar Yake A Matsayin Sarkin Sayawa Na Farko Duk Da Zanga-zanga 

October 27, 2025
Wike

Tsohon Gwamnan Jigawa, Lamido Ya Bayyana Aniyar Takarar Shugabancin Jam’iyyar PDP Na Ƙasa

October 27, 2025
Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno

Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno

October 27, 2025
Hatsarin Jiragen Ruwa

Matasa 5 Sun Mutu A Hatsarin Jirgin Ruwa A Gombe

October 27, 2025
Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai

Tunawa Da Dawowar Taiwan Kasar Sin Shekaru 80 Da Suka Wuce Yana Da Ma’ana Sosai

October 26, 2025
Matatar Dangote Za Ta Faɗaɗa Ƙarfin Aiki Zuwa Ganga Miliyan 1.4 Kullum

Matatar Dangote Za Ta Faɗaɗa Ƙarfin Aiki Zuwa Ganga Miliyan 1.4 Kullum

October 26, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.