• English
  • Business News
Saturday, June 7, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babbar Matsalar Nijeriya, Rashin Shugabanci Nagari – Wike

by Yusuf Shuaibu
2 years ago
in Tambarin Dimokuradiyya
0
Wike Ya Ƙaryata Batun Rushe Wani Ɓangare Na Masallacin Kasa Da ke Abuja
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Ministan Babban Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa babban matsalar Nijeriya shi ne rashin shugabanci nagari. Ya ce dali’un wasu da ke ruke da madafun iko ne babbar matsalan Nijeriya bat sarin gudanarwa ba.

Ministan ya bayyana haka ne a lokacin da yake jawabi ga dubban ma’aikatan hukumar Babban Birnin Tarayya Abuja da suka yi wa ofishinsa kawanya domin nuna jin dadinsu da kuma godiya ga Shugaban kasa Bola Tinubu kan samar da hukumar kula da ma’aikata ta Babban Birnin Tarayya Abuja da sauran gyare-gyare.

  • Saboda Kishin Ilimi Muka Raba Wa Makarantun Kano Littafai Sama Da Miliyan 2 – Kwamishinan Addini
  • INEC Ta Tura Ma’aikata 46,084 Bayelsa, Imo Da Kogi Saboda Zaben Gwamnoni

Wike ya ce, “Mu ne matsalar kasar nan, mu masu rike da madafun iko, ba wai tsarin gudanarwa ba. Idan muka yarda da haka, karfin ikona zai ragu, kuma abin da kuka gani kenan duka. Babu wanda yake magana game da jin dadin wasu da kuma ci gabansu.

“Wane ne zai yi farin ciki a rayuwa idan ba zai iya kai wa kololuwar aikinsa ba? Idan ni alkali ne, zan so in kai har kotun koli. Idan ni ma’aikacin gwamnati ne, zan so in kai har matakin babban sakatare.

“Na tabbata cewa duk kun rasa kwarin gwiwa. Na gaya wa shugaban kasa cewa wannan lokaci ne na sake karfafa kwarin gwiwa. Wadannan ma’aikatan FCTA da suka rasa kwarin gwiwarsu yanzu su dawo da shi.

Labarai Masu Nasaba

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

‘Yancin Kananan Hukumomi: Shekara Daya Da Hukuncin Kotun Koli Amma Ba A Aiwatar Ba

Ku fada musu cewa komai bai bace ba. Hanya daya tilo da za ku iya tabbatar musu da haka ita ce kai wa ga kololuwar mataki a wurin aikinku.

“Kuma mai girma shugaban kasa ya ce, bai san da haka ba. Yanzu da na sani, zan dawo da kwarin gwiwar ma’aikatan Babban Birnin Tarayya Abuja. Nan take ya amince da cewa mu aiwatar da dokar 2018, kamar yadda majalisar kasa ta zartar.

“Bari in gaya muku, daga yanzu zuwa mako mai zuwa zan aiwatar da shi, domin zan iya kai wa ga kololuwar mataki a cikin wannan mataki.

“Ya tabbatar da haka kuma ya yi mamakin abun da ya sa za mu zama cikas ga ci gaban wasu.”

Ministan ya ce zai mika godiyar ma’aikatan ga shugaban kasa.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BuhariTinubuWike
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ina Fatan Fim Ya Yi Sanadiyyar Shiga Ta Gidan Aljanna – Sadiq Sani Sadiq

Next Post

Yadda Sashen Fasaha Na Nijeriya Ya Yi Fintikau Wajen Samun Zuba Jari

Related

Adawa
Tambarin Dimokuradiyya

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

2 hours ago
‘Yancin Kananan Hukumomi: Shekara Daya Da Hukuncin Kotun Koli Amma Ba A Aiwatar Ba
Tambarin Dimokuradiyya

‘Yancin Kananan Hukumomi: Shekara Daya Da Hukuncin Kotun Koli Amma Ba A Aiwatar Ba

1 week ago
Ko Kwamitin Saraki Zai Iya Ceto PDP Daga Rikicin Cikin Gida?
Tambarin Dimokuradiyya

Ko Kwamitin Saraki Zai Iya Ceto PDP Daga Rikicin Cikin Gida?

2 weeks ago
Tsadar Rayuwa Da Karuwar Ta’addanci Na Ci Gaba Da Tagayyara ‘Yan Nijeriya
Tambarin Dimokuradiyya

‘Yan Adawa Na Cacakar APC A Yankin Arewa Maso Yamma Bisa Goyon Bayan Tazarcen Tinubu

2 weeks ago
Shugaban INEC Ya Yi Kira Da A Sake Fasalin Tsarin Zabe Gabanin 2027
Tambarin Dimokuradiyya

Shugaban INEC Ya Yi Kira Da A Sake Fasalin Tsarin Zabe Gabanin 2027

1 month ago
Wike
Tambarin Dimokuradiyya

Amfani Da Karfin Gwamnati Kan ‘Yan Adawa Zai Jawo Wa Tinubu Illa A 2027 – Sule Lamido

1 month ago
Next Post
Yadda Sashen Fasaha Na Nijeriya Ya Yi Fintikau Wajen Samun Zuba Jari

Yadda Sashen Fasaha Na Nijeriya Ya Yi Fintikau Wajen Samun Zuba Jari

LABARAI MASU NASABA

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

Dangote Ya Sanya Wa Hanya Sunan Tinubu, Zai Kashe Naira Biliyan 900 Don Gina Hanyoyi A Nijeriya

June 7, 2025
Neja

Dalilin Rashin Fara Aikin Kamfanin Takin Zamani Na Gwamnatin Jihar Neja

June 7, 2025
Adawa

Yadda Rarrabuwar Kawunan Jam’iyyu Zai Iya Sauya Alkiblar Zaben 2027

June 7, 2025
2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

2027: Wasu Gwamnonin PDP Na Shan Matsin Lamba Don Sauya Sheka Zuwa APC

June 7, 2025
Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

Tsarin Jam’iyya Daya Ba Barazana Ba Ce Ga Tsarin Dimokuradiyyar Nijeriya – Gwamna Namadi

June 7, 2025
Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

Jami’i: Kasuwar Kasar Sin Ta Kasance Mai Jan Hankalin Zuba Jarin Waje A Ko Yaushe

June 6, 2025
Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

Kasar Sin Ta Samu Ci Gaba Wajen Inganta Amfani Da Ruwa A Shekarar 2024

June 6, 2025
Daurarru

Kashi 70 Na Fursunonin Nijeriya Ba A Yanke Musu Hukunci Ba

June 6, 2025
Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

Alkaluman Adana Kaya Na Sin Sun Fadada Cikin Watanni 7 Da Suka Gabata

June 6, 2025
Wutar lantarki

Fadar Shugaban Kasa Na Yunkurin Biyan Basukan Wutar Lantarki Na Naira Tiriliyan 2

June 6, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.