• English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Babu Bukatar Tada Hankali Kan Karuwar Farashin Mai – IPMAN Ga ‘Yan Nijeriya

byAbubakar Sulaiman
1 year ago
Farashin

Da yake tofa albarkacin bakinsa, shugaban kamfanin dillalan mai a Nijeriya (IPMAN), Abubakar Maigandi ya bukaci ‘yan Nijeriya da cewa ka da su tayar da hankulansu dangane da bayanin basuka da yawan kudin jigila, musamman kan harsashen karuwar farashin litar mai.

“Babu wani bukatar ‘yan Nijeriya su firgita kan batun kalubalen kudi da NNPCL ke ciki. Ba bakon abu ba ne a basuka a lamarin kasuwanci. Muna aiki tare da Typical wajen ganin an ci gaba da samar da mai ba tare da yankewa ba ga ‘yan Nijeriya.

  • Za A Ci Gaba Da Fuskantar Karancin Man Fetur – IPMAN
  • Tallafin Man Da Nijeriya Ke Biya Yanzu Ya Zarce Nb700 Duk Wata – IPMAN

“Idan akwai karin farashin litar mai, NNPCL za ta sanar, haka nan da wadatar samar da mai din dukka,” ya shaida.

Da aka tambayeshi kan nawa ‘yan kasuwa ke sayar da litar mai sai ya ce, “Wadanda suka samu mai ta hannun NNPCL da ke sayarwa kan naira 650 zuwa 700 a lita guda, wadanda suke samu kuma daga hannun masu zaman kansu suna sayarwa ne a kan naira 920.”

Ya kuma ce wadanda suke daukowa daga Legas zuwa kamar Maiduguri da wasu wurare farashin litarsu na zarce naira 920.

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

A Jihar Nasarawa, Neja da kuma Kogi ana sayar da litar mai ne a tsakanin naira 850 zuwa naira 1,100 daga ranar Litinin da ta gabata yayin da ‘yan jarida suka yi zagayen duba halin da ake ciki.

A jihohin Delta, Bayelsa, Kurus Ribas, Imo, Inugu da kuma Abiyaa mazauna sun tabbatar da cewa su ma suna sayen litar mai ne daga kan kudi naira 870 zuwa 1,000.

Shi kuma manajan kamfanin BBH Consulting, Barr. Ameh Madaki, ya shaida cewa gwamnatin Tinubu ta kasa iya tafiyar da harkokin mai yadda ya dace. Ya bukaci gwamnatin da ta tashi tsaye ta hanzarta daukan matakan da suka dace wajen shawo kan kalubalen da suka dabaibaye lamarin mai kafin lamarin ya fi karfinta.

Ya ce, muddin gwamnati ta bari farashin mai ya kara tashi a wannan lokaci, hakan ya nuna akwai sakaci da rashin damuwa da halin da ‘yan Nijeriya ke ciki.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki
Labarai

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu
Labarai

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung
Manyan Labarai

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
Next Post
Ambaliyar Ruwa Ta Mamaye Maiduguri

Ambaliyar Ruwa Ta Mamaye Maiduguri

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Go to mobile version