• English
  • Business News
Sunday, October 26, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bai Kamata Gwamnatin Tinubu Ta Bi Sahun Ta Buhari Ba —Shugaban EYN

by Muh'd Shafi'u Saleh
2 years ago
Buhari

An nuna damuwa game da basussukan da gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari, ta ciyo, rashin aikin yi ga matasa, da cewa bai kamata sabuwar gwamnati mai zuwa ta bi sahunta ba.

Shugaban mujami’ar majalisar ‘yan uwa a Nijeriya (EYN), Rabaran Joel Billi, ya bayyana haka a taron fastoci da wakilan mujami’ar karo na 76, da ya gudana a hedikwatar cocin da ke Kwarhi a karamar hukumar Hong a jihar Adamawa.

  • Mukaddashin Mataimakin Shugaban Jami’ar Modibbo Adama Ya Rasu
  • NNPP Ba Ta Da Kudin Kalubalantar Nasarar Tinubu A Kotu –Buba Galadima

Ya ci gaba da cewa “Wannan bashin ba zai kyale sabuwar gwamnati mai zuwa ta iya samar da abubuwan more rayuwa ga al’ummar kasar nan ko aikin yi ga matasa ba.

“Da kamar wuya gwamnati mai zuwa ta iya biyan basusukan da ake bin Nijeriya kuma ta samu zarafin gudanar da ayyukan ci gaban kasa.

“Ina kira ga gwamnati mai shigowa da ta zama mai sauraren jama’a, ta rika bibiya da jin koke-koken mutane, ba kamar yadda gwamnatin shugaba Buhari ta yi kememe kan batun El-Zakzaky,” ya jaddada.

LABARAI MASU NASABA

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

Da yake magana game da taron fastocin cocin da ya gudana a ranar Alhamis, shugaban cocin ya ce “taronmu ya cimma nasarori, muna fatan fastoci da wakilai, za su yi amfani da irin koyarwar da su ka samu, hadi kan al’ummar Nijeriya shi zai tabbatar da kasarmu ta zauna lafiya a matsayin abu daya” in ji Billi.

A karin bayanin da ya yi wa manema labarai, babban sakataren gudanarwar mujami’ar na kasa, Rabaran Dakta Daniel Mbaya, ya ce taron ke da alhakin zartar da kodurorin da cocin za ta aiwatar a shekarar nan da ma shekara mai zuwa.

Ya ce mahalarta taron sun fito ne daga jihohin kasar nan, da wasu kasashen duniya, inda ya ce manufar taron shi ne samar da ingantaccen zaman lafiya tsakanin Musulmi da Kirista da ma wadanda ba su da kowane Addini.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Labarai

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji
Manyan Labarai

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

October 25, 2025
Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI
Manyan Labarai

Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

October 25, 2025
Next Post
Shugaban Sashen Fassara Na Leadership Hausa, Malam Sabo Ahmad Ya Rasu

Shugaban Sashen Fassara Na Leadership Hausa, Malam Sabo Ahmad Ya Rasu

LABARAI MASU NASABA

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

An Yi Liyafar Murnar Kebe Ranar Tunawa Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan

October 25, 2025

Nafisa Abdullahi Aminu: Yarinyar Da Ta Ɗaukaka Darajar Nijeriya A Idon Duniya

October 25, 2025
Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

Sin Da Amurka Sun Fara Tattaunawa Kan Tattalin arziki Da Cinikayya A Kuala Lumpur

October 25, 2025
Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji

Gwarzon Banki Na Shekarar 2025 Bankin Providus

October 25, 2025
Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

Firaministan Sin Ya Isa Singapore Don Ziyarar Aiki

October 25, 2025
Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

Gwarzuwar Hukumar Da Ta Kawo Sauyi A Kula Da Muhalli A 2025 Hukumar NASENI

October 25, 2025
An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

An Gudanar Da Taron Cika Shekaru 80 Da Kawo Karshen Mulkin Mallakar Japan A Yankin Taiwan Da Dawo Da Shi Kasar Sin A Beijing

October 25, 2025

Daɓid Adeyemi

October 25, 2025
Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

Wakilin Sin: Shawarar GGI Ta Nuna Yadda Za A Jagoranci Bunkasa Makomar MDD

October 25, 2025
Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

Gwarzuwar Ma’aikaciyar Jinya Ta Shekarar 2025: Misis Mabel Ijeoma Duaka

October 25, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.