ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, November 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Ban Ji Dadin Abin Da Ya Faru Da Tawagar ‘Super Eagles’ A Libya Ba -Patrice Motsepe

by Abba Ibrahim Wada
1 year ago
Super Eagles

Shugaban hukumar kwallon kafar Afirika (CAF) Patrice Motsepe a karon farko ya yi magana game da yanayin da tawagar kwallon kafar Nijeriya ta tsinci kan ta a Libya bayan zuwa buga wasan neman tikitin shiga gasar cin kofin nahiyar Afirka (AFCON).

Patrice Motsepe ya bayyana haka ne a wata ganawa da ya yi da manema labarai inda ya yi Allah wadai da halin da Super Eagles ta Nijeriya ta shiga a filin tashi da saukar jiragen sama na Libya gabanin wasan neman gurbin shiga gasar AFCON 2025, Motsepe ya yi Allah wadai da lamarin amma ya dage cewa ba zai yi magana kan lamarin ba har sai hukumar ta yanke shawara ta karshe.

  • Wasu Matan Arewa Da Suka Yi Fice (3)
  • Isra’ila Ta Kai Wa Iran; Saudiyya Ta Yi Jawabi

“Ya kamata mu kasance masu hakuri a kowane lokaci amma dai yanzu ba zan ce komai ba har sai lokacin da hukumar CAF ta kammala cikakken bincike akan abinda ya faru in ji shi,amma ina so in jaddada cewa wannan wani abu ne da ba za mu lamunta ba, kuma za a dauki matakin da ya dace.

ADVERTISEMENT

Na ji labarai da dama a kan abubuwan da suke faruwa a lokacin da wata kasa ta ziyarci wata kasar domin buga kwallo a nan Afirika, har ma na ji wani lokaci ana neman su bayar da takardun shaidarsu ta zama ‘yan kasa, sannan a lokacin cutar Korona sai a dubi mutum 10 da suka fi kwarewa a wasa ace suna dauke da cutar Korona da sauran korafe korafe wadanda ba za mu yarda hakan ta ci gaba da faruwa ba.

Ya ci gaba da cewa a tunanina dukkan wadannan abubuwan su na faruwa sakamakon rashin daukar wani mataki a kan masu aikata hakan,to ku sani cewa zamu gabatar da wasu tsauraran dokoki da za su taimaka wajen gyara harkar kwallon kafa a nahiyar Afirika in ji Motsepe.

LABARAI MASU NASABA

Kofin Duniya 2026 Zai Zama Na Ƙarshe A Wuri Na – Ronaldo 

‘Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Kashe Ɗan Wasan Barau FC A Katsina

Tun da farko dai an shirya Nijeriya za ta kara da Libya a wasan zagaye na biyu a Talatar makon jiya ranar 15 ga watan Oktoba, 2024, amma hakan bai yiwu ba sakamakon janyewa daga wasan da Nijeriya ta yi bayan shafe awanni 20 a filin jirgi ba tare da samun kulawa daga hukumomin kasar Libya ba.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Kofin Duniya 2026 Zai Zama Na Ƙarshe A Wuri Na – Ronaldo 
Wasanni

Kofin Duniya 2026 Zai Zama Na Ƙarshe A Wuri Na – Ronaldo 

November 11, 2025
‘Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Kashe Ɗan Wasan Barau FC A Katsina
Wasanni

‘Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Kashe Ɗan Wasan Barau FC A Katsina

November 11, 2025
Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL
Wasanni

Katsina United Ta Shiga Komar Hukuncin Hukumar NPFL

November 9, 2025
Next Post
Shin Ahmed Musa Zai Iya Dawowa Da Rigarsa A Super Eagles Kuwa?

Shin Ahmed Musa Zai Iya Dawowa Da Rigarsa A Super Eagles Kuwa?

LABARAI MASU NASABA

Coas

Bayan Ganawa Da Tinubu, COAS Ya Tabbatar Wa ‘Yan Nijeriya Samun Ingantaccen Tsaro

November 11, 2025
Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

Sin: Amurka Ba Ta Sa Lura Ga Kare Hakkin Dan Adam

November 11, 2025
Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

Bikin CIIE Ya Nuna Yadda Sin Ke Ba Da Jagora Kan Harkokin Bude Kofa

November 11, 2025
Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

Za Mu Ci Gaba Da Tallafa Wa ’Yansanda Domin Inganta Ayyukan Su A Zamfara – Gwamna Lawal

November 11, 2025
CIIE Ya Kasance Gadar Sada Tattalin Arzikin Kasar Sin Da Na Duniya

CIIE Ya Kasance Gadar Sada Tattalin Arzikin Kasar Sin Da Na Duniya

November 11, 2025
CMG Ya Gabatar Da Sabbin Manhajoji 10 Da Ya Kirkiro Don Watsa Gasar Wasannin Motsa Jiki Ta Kasar Sin Karo Na 15

CMG Ya Gabatar Da Sabbin Manhajoji 10 Da Ya Kirkiro Don Watsa Gasar Wasannin Motsa Jiki Ta Kasar Sin Karo Na 15

November 11, 2025
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 3 A Nasarawa

November 11, 2025
Cikin Wata Ɗaya, ‘Yansanda Sun Kama Mutane 200 Da Ake Zargi Da Laifuka A Katsina

Cikin Wata Ɗaya, ‘Yansanda Sun Kama Mutane 200 Da Ake Zargi Da Laifuka A Katsina

November 11, 2025
CIIE Ya Ba ‘Yan Kasuwar Afirka Damar Habaka Cinikinsu Da Sin 

CIIE Ya Ba ‘Yan Kasuwar Afirka Damar Habaka Cinikinsu Da Sin 

November 11, 2025
Me Sabon Tarihin Da Aka Kafa A Baje Kolin CIIE Ke Nunawa?

Me Sabon Tarihin Da Aka Kafa A Baje Kolin CIIE Ke Nunawa?

November 11, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.