ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, June 24, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Wasu Matan Arewa Da Suka Yi Fice (3)

by Bilkisu Tijjani
2 years ago
Maryam Laushi-Dasilba

Maryam Laushi-Dasilba

Maryam Laushi-Dasilba

Maryam Laushi-Dasilba
Maryam Laushi-Dasilba

Maryam Laushi shahararriyar a shafukan sada zaumunta mai yada labarai, mai bayar da shawara akan abin ya shafi jinsi, kuma kwararriya kan harkokin sadarwa tare da maida hankali kan sabbin kafafen yada labarai da dabarun sadarwa. A matsayinta na wanda ta kafa kungiyar Not Too Young ToRun Mobement, ta taka rawar gani wajen kokari karfafawa matasa gwiwa a harkokin siyasa, da bayar da shawarwarin daidaita jinsi, da bai wa matasa damar taka rawar gani a harkokin mulki.

Maryam ta shahara sosai wajen kokarin da take yi na inganta shigar mata a fagen siyasa da kuma kara daukaka muryar kungiyoyin da aka ware. Ita ce shugabar 00 na yau da kullun akan tattaunawar kwamiti kuma akai-akai tana hidima a matsayin mai ba da shawara, kuma mai kula da al’amuran zamantakewa da na sana’a.

ADVERTISEMENT

Shawararta har ta wuce magana da jama’a ta kai ga rubuce-rubuce da ayyukanta na sadaukarwa, ta ci gaba da wayar da kan jama’a game da daidaiton jinsi, adalcin zamantakewa, da shigar da matasa a cikin harkokin siyasa, wanda hakan ya sa ta zama daya daga cikin masu fada a ji a fagen gwagwarmayar samar da al’umma mai hade da adalci.

Joana Nnazua Kolo

LABARAI MASU NASABA

Sirrin Mallakar Miji 

Ko Kin San… Maganin Sanyi Na Mata (Infection)?

Arewa

Joana Nnazua Kolo ta kasance mai ba da agajin jin kai wadda ta kafa tarihi a matsayin kwamishiniya mafi karancin shekaru a Nijeriya tana da shekaru 26.

An nada ta mukamin kwamishiniya mai Kula Da Harkokin Matasa da Wasanni a Jihar Kwara kafin makonni biyu kacal ta kammala Bautar kasar ta (NYSC) a watan Oktoban 2019, inda ta koyar a makarantar sakandare ta Model Boarding Junior da ke Garin Guri, a Jihar Jigawa.

An san Joana saboda sadaukar da kai ga ayyukan jin kai, ci gaban al’umma, da bayar da shawarwari don samar da shugabanci na gari, an nada Joana tana daya daga cikin “Manyan Mata 100 Mafi Tasiri” a Jaridar Guardian cikin 2020. Ta kuma zama mai ba da shawara kan karfafawa yara ‘yan mata shawara ga Gwamnan Jihar Kwara, tare da yin amfani da kokarinta na fafutukar kare hakkin mata matasa da samar da canji mai karfi a cikin al’ummarta.

Maryam Booth

Arewa

Maryam Ado Mohammed, wacce aka fi sani da Maryam Booth, ita shahararriyar jaruma a tsangayar Kannywood wacce ta yi wani abin burgewa wanda ta yi fice saboda kwazonta a cikin The Milkmaid (2020), an ba ta babbar lambar yabo ta Africa Mobie Academy Award a matsayin mafi kyawun jarumai a cikin rawar da ta taka.

Baya ga nasarorin da ta samu a harkar fim, an nada Maryam a matsayin jakadiyar abinci ta Sumal a shekarar 2022, wanda ya kara tabbatar da tasirinta. Ita ma kwakkwaran ‘yar kasuwa ce kuma wacce ta kafa MBooth Beauty Parlour, ta jajirce wajen karfafa wasu ta hanyar kasuwancinta.

Maryam Uwais

Arewa

Maryam Uwais fitacciyar lauya ce, sannan kuma ’yar kasuwa, kuma mai kokarin kare hakkin dan’Adam, ta kasance ta ba da gudunmawa sosai wajen saka hannun jari da kuma rage radadin talauci a Nijeriya. Daga shekarar 2015 zuwa 2023, ta yi aiki a matsayin mai ba wa shugaban kasa Muhammadu Buhari shawara na musamman kan harkokin zuba jari, inda ta taka rawar gani wajen tsarawa da aiwatar da shirin nan na ‘National Social Inbestment Programs (NSIP),’ da ke da nufin rage radadin fatara da talauci a tsakanin al’umma marasa galihu ta hanyar zamantakewa.

Ta shafe sama da shekaru 36 tana aikin shari’a, Maryam ta rike manyan mukamai a ma’aikatar masana’antu ta Jihar Kano, da Babban Bankin Nijeriya, da kuma hukumar gyara dokokin Nijeriya. Ta kuma yi aiki a matsayin mai ba da rahoto na musamman kan hakkin yara ga Hukumar Kare Hakkin dan Adama ta kasa kuma ta kafa shirin Isa Wali Empowerment Initiatibe a 2009 don magance matsalolin mata da farin cikin yara. Maryam ta samu da kyautuka da dama da suka hada da lambar yabo na mata masu jaruntaka na duniya da lambar yabo ta mata wadanda suka jagoranci ci gaban zamantakewar al’umma a shekarar 2022.

Arewa
Bilkisu Tijjani
+ postsBio
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Wainar Masara Da Miyar Yaji
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Hanyoyin Hada Humra Mai Kamshi
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    Yadda Ake Miyar Margi Da Kifin Tarwad
  • Bilkisu Tijjani
    https://hausa.leadership.ng/author/bilkisu-tijjani/
    A Matsayinki Na Mace, Kada Ki Yi Wasa Da Wadannan Abubuwa

MASU ALAKA

Sirrin Mallakar Miji 
Adon Gari

Sirrin Mallakar Miji 

January 25, 2026
Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?
Adon Gari

Ko Kin San… Maganin Sanyi Na Mata (Infection)?

October 19, 2025
Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?
Adon Gari

Ko Kin San… Yadda Za Ki Gyara Kanki Da Kanki?

October 12, 2025
Next Post
Nazarin Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (11)

Nazarin Dabarun Koyarwa Da Amfaninsu (11)

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Tsare El-Rufai, Ya Ce Sharuɗan Belinsa Sun Yi Tsauri

June 24, 2026
Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

Trump Ne Zai Jagoranci Bayar Da Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe – Infantino

June 24, 2026
‘Yansanda Sun Kama Ɗan Bindiga Da Kuɗin Fansa Naira Miliyan 5 A Delta

’Yansanda Sun Kama Wani Mutum da Harsasai 174 A Nasarawa

June 24, 2026
Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

Sojoji Sun Kama Ɗan Fashi Da Makami A Taraba

June 24, 2026
An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

An Kashe Mutum 2, 8 Sun Jikkata Yayin Rikici A Bauchi

June 24, 2026
Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

Tsohon Shugaban APC Na Kebbi Ya Rasu A Hannun ’Yan Bindiga

June 24, 2026
Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

Ya Kamata Sin Da Birtaniya Su Yi Aiki Tare Don Ci Gaba Da Inganta Dangantakarsu

June 23, 2026
Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

Firaministan Sin Ya Jaddada Muhimmancin Kara Azamar Bunkasa Kirar Kayayyakin Aikin Masana’antu Na Zamani

June 23, 2026
Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

Gombe Ta Zabge Farashin Taki Da Kashi 50 Cikin 100

June 23, 2026
Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

Wang Yi Ya Gana Da Babban Sakataren Majalisar Tsaron Masar Da Ministan Fadar Gwamnatin Afirka Ta Kudu A Indiya

June 23, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.