• English
  • Business News
Tuesday, October 28, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bani Da Wani Gida A Kasar Waje -Buhari

by Abubakar Abba
2 years ago
Buhari

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa, bai mallaki wani gida a kasar waje ba.

Buhari ya sanar da hakan ne, a lokacin da ya karbi wasikun kama aiki na babban kwamishina da aka turo Nijeriya daga Landan, Richard Hugh Montgomery da takwaransa ba Sri-Lanka Velupillai Kananathan.

  • Shugaban Sashen Fassara Na Leadership Hausa, Malam Sabo Ahmad Ya Rasu
  • Bai Kamata Gwamnatin Tinubu Ta Bi Sahun Ta Buhari Ba —Shugaban EYN

Shugaban wanda ya karbi wasikun nasu a yau Alhamis a fadar shugaban kasa da ke Abuja.

Ya ce, ya kuma sanar da hakan ga Sarki Charles na III a lokacin wata ganawa da suka yi bayan da Charles ya tambaye shi, cewa ko yana da gida a Landan.

A cewarsa, “A ganawar da na yi da Sarki Charles na III, ya yi min tambayoyi masu ma’ana, inda daga ciki ya tambaye ni, ko ina da gida a Landan, ni kuma na mayar masa da amsa cewa, ban da gida ko da kafa daya, a wajen Nijeriya.”

LABARAI MASU NASABA

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

Ya ci gaba da cewa, musayar al’adu ta hanyar ilimin zamani da samar da horo a tsakanin Nijeriya da Landan, abu ne da aka shafe shekaru da dama ana yi, inda ya kara da cewa, ya samu horon zamowa jami’in soja Mons ne, a makarantar Aldershot da ke Landan daga 1962 zuwa 1963, inda ya ce, ya kuma yi kwas din jami’in zama bakaniken sufuri a makarantar soji ta koyon kanikancin sufuri ta Borden, da ke a Landan a 1964.

Buhari ya shaida wa Montgomery cewa, fahimtar banbance -banbancen al’adu da kuma girmama al’adun ne, babban ginshikin da ya sa Landan ta samu nasara, inda ya sanar da cewa, jakadun baya, sun sun kafa kyakyawar danganta da Sultan na Sokoto da kuma Sarkin Kano, Shehun Borno, da Sarkin Ilorin.

Buhari ya shaida wa Montgomery cewa, ako da yaushe, ya ci gaba da riko da ingancin jakadanci, kamar yadda jakadun baya, da aka turo Nijeriya suka yi, mussaman wajen girmama al’adun Nijeriya.

Shugaban ya bayyana cewa, Nijeriya za ta kara karfafa huldar jakadanci da ke a tsakanin Landan da kuma Sri Lanka, musamman wajen girmama al’adun kasahen biyu.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Buhari
Manyan Labarai

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa
Manyan Labarai

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

October 27, 2025
Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro
Manyan Labarai

Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro

October 27, 2025
Next Post
Masana: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Afirka Za Ta Sa A Samu Sabuwar Damar Zamanintar Da Nahiyar Afirka

Masana: Hadin Gwiwa Tsakanin Sin Da Afirka Za Ta Sa A Samu Sabuwar Damar Zamanintar Da Nahiyar Afirka

LABARAI MASU NASABA

Buhari

APC Ta Yi Barazanar Dakatar Duk Kwamishinan Da Bai Sanya Irin Hular Tinubu Ba

October 27, 2025
An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

An Yi Taron Tattaunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Amurka

October 27, 2025
Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

Wakilan Sin Da Na Amurka Sun Yi Tattaunawa Mai Ma’ana Da Zurfi Da Kuma Amfani

October 27, 2025
Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

Ribar Manyan Masana’antun Kasar Sin Ta Karu Da Kashi 3.2 Cikin Dari A Watanni Tara Na Farkon Bana

October 27, 2025
Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

Gwamnan Bauchi Ya Tabbatar Da Burgediya Janar Yake a Matsayin Sarkin Ƙabilar Sayawa

October 27, 2025
Yawan Jigilar Kayayyakin Dake Bukatar Kankara a Kasar Sin Ya Zarce Tan Miliyan 117 a Watannin Yuni Da Yuli Da Agusta

Yawan Jigilar Kayayyakin Dake Bukatar Kankara a Kasar Sin Ya Zarce Tan Miliyan 117 a Watannin Yuni Da Yuli Da Agusta

October 27, 2025
Sin Za Ta Yi Tsayin Daka Wajen Kare Tsarin Cinikayya Tsakanin Mabanbantan Sassa

Sin Za Ta Yi Tsayin Daka Wajen Kare Tsarin Cinikayya Tsakanin Mabanbantan Sassa

October 27, 2025
Xi Ya Halarci Nune-Nune A Babban Gidan Adana Kayan Tarihi Na Karni

Xi Ya Halarci Nune-Nune A Babban Gidan Adana Kayan Tarihi Na Karni

October 27, 2025
Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro

Shugaba Tinubu Ya Gana Da Sabbin Hafsoshin Tsaro

October 27, 2025
Mutanen Katsina Sun Koka Kan Dakatar da Aikin Gyaran Hanyar Mararrabar Kankara–Dutsinma–Katsina

Mutanen Katsina Sun Koka Kan Dakatar da Aikin Gyaran Hanyar Mararrabar Kankara–Dutsinma–Katsina

October 27, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.