• English
  • Business News
Friday, August 22, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bankuna Sun Karbi Bashin Naira Tiriliyan 3 Daga CBN Cikin Mako 3

by Bello Hamza
11 months ago
in Tattalin Arziki
0
Bankuna Sun Karbi Bashin Naira Tiriliyan 3 Daga CBN Cikin Mako 3
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Bankunan Nijeriya da kuma cibiyar rangwamen gidaje sun karbo bashin Naira tiriliyan uku daga babban bankin Nijeriya ta hanyar bada lamuni a cikin mako guda, kamar yadda wani rahoto da Afrinbest Research ya fitar.

Masu ba da lamunin da kuma rangwamen gidajen, hakazalika, sun ajiye Naira biliyan 493.6 ta hanyar asusun ajiya a lokaci guda.

  • GORON JUMA’A
  • Mun KaÉ—u MatuÆ™a Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

A cewar rahoton, karuwar rancen da aka samu ya haifar da karuwar kashi 4.7 cikin 100 na tsarin kudin ruwa wanda a yanzu ya kai Naira biliyan 712.3.

Asusun bada lamuni da kuma asusun ajiya, hanya ce da Babban Bankin kasa ke amfani da su wajen sarrafa samar da kudade da karfafa tsarin kudin ruwa.

Babban bankin kasar ya fitar da wani sabon umurni don bunkasa ba da lamuni ga sashe na zahiri, wanda ya fara aiki a watan Afrilu, wanda ke nuni da cewa an sauya tsarin hada-hadar kudi.

Labarai Masu Nasaba

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

Kwanan nan, babban bankin kasar ya dage dakatarwar da aka yi wa Dillalan lamunin da ajiyan, biyo bayan shawarar da kwamitin tsare-tsare na kudi ya yi na daidaita manyan hanyoyi na tsaye zuwa kashi biyar cikin dari daga kashi daya cikin dari a daidai adadin manufofin kudi.

Afrinbest ya kara da cewa karuwar lamuni ya nuna karuwar bukatar kudi na gajeren lokaci na bankuna da rangwamen gidaje.

Kazalika, duk da habakar kudin ruwa, kimar lamuni ta tsakanin bankunan ta nuna sakamakon a gauraye, inda Budadden Sayen Kasuwanci ya ragu da maki biyar zuwa kashi 31.2 cikin dari, yayin da farashin rana daya ya karu da maki uku zuwa kashi 31.7 cikin dari.

Dangane da hauhawar kudin ruwa kuwa, Ofishin Kula da Bashi ya rage yawan riba a makon da ya gabata don kirkirar yanayin rance mai kyau.

Bugu da kari, Cibiyar bincike ta Afrinbest ya ba da rahoton nasarar kaddamar da dala na farko a Nijeriya, da nufin tara dala miliyan 500 don magance gibin kasafin kudi na 2024.

HaÉ—in gwiwar, tare da kulla alaka ta shekaru biyar, an biya shi dala miliyan 400, wanda ke nuna tsananin bukatar masu saka hannun jari.

Manazarta na Afrinbest sun yi imanin cewa rage kudin ruwan da kuma hauhawar masu bukata mai karfi na nuna karfin amincewar masu zuba jari a kasuwannin hada-hadar kudi na Nijeriya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: BankunaBashiCBN
ShareTweetSendShare
Previous Post

Sama Da Kasashe Da Hukumomin Kasa Da Kasa 70 Sun Ba Da Tabbacin Halartar Bikin CIIE Karo Na 7

Next Post

‘Yan Nijeriya Na Ci Gaba Da Kokawa Kan Tsadar Iskar Gas

Related

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya
Tattalin Arziki

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

45 minutes ago
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku
Tattalin Arziki

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

2 hours ago
Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

3 hours ago
Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama
Tattalin Arziki

Ma’aikatan Sufurin Jiregen Sama Sun Bukaci Tinubu Ya Janye Shirin Sayar Da Filayen Jiragen Sama

1 week ago
NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta
Tattalin Arziki

NPA Ta Fito Da Sabuwar Doka Kan Kayan Da Ake Ajiyewa A Tashoshinta

1 week ago
Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa
Tattalin Arziki

Shirin Iskar Gas Na CNG Abin A Yaba Wa Shugaba Tinubu Ne -Shugaban IPMAN Na Ƙasa

2 weeks ago
Next Post
‘Yan Nijeriya Na Ci Gaba Da Kokawa Kan Tsadar Iskar Gas

'Yan Nijeriya Na Ci Gaba Da Kokawa Kan Tsadar Iskar Gas

LABARAI MASU NASABA

An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

An Ceto Mutane 41, 4 Sun Rasu A Hatsarin Kwale-Kwale A Sakkwato

August 22, 2025
NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

NBS Ta Bayyana Dalilin Raguwar Farashin Kaya A Nijeriya

August 22, 2025
Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

Masu Ruwa Da Tsaki Sun Bukaci Bunkasa Fannin Mai Da Ake Hakowa A Teku

August 22, 2025
An San Masu ÆŠaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

An San Masu ÆŠaukar Nauyin Boko Haram, Kariya Ake Ba Su – Tsohon Babban Soja

August 22, 2025
Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

Dalilin Da Ya Sa Gwamnatin Jihar Kuros Ribas Ta Yi Hadaka Da Hukumar NPA

August 22, 2025
Yaushe Shugaban Kasa Zai Ba ‘Yan Matan Yobe Nasu Kyaututtukan

Yaushe Shugaban Kasa Zai Ba ‘Yan Matan Yobe Nasu Kyaututtukan

August 22, 2025
Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?

Yawaitar Haduran Kwale-kwale A Arewa: Ina Mafita?

August 22, 2025
Gwamnatin Tinubu “Kasuwa Ce Mara Amfani Ga Talaka” – PDP

Bukatar Farfado Da Cibiyoyin Bincike Don Bunkasa Kasa

August 22, 2025
EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

EFCC Na Neman Surukin Atiku Abubakar Ruwa A Jallo

August 21, 2025
Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

Cinikin Waje Na Sin Ya Karu Da Kashi 3.5% A Watanni Bakwai Na Farkon Bana

August 21, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.