ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Saturday, June 20, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bankuna Sun Karbi Bashin Naira Tiriliyan 3 Daga CBN Cikin Mako 3

by Bello Hamza
2 years ago
Bankuna

Bankunan Nijeriya da kuma cibiyar rangwamen gidaje sun karbo bashin Naira tiriliyan uku daga babban bankin Nijeriya ta hanyar bada lamuni a cikin mako guda, kamar yadda wani rahoto da Afrinbest Research ya fitar.

Masu ba da lamunin da kuma rangwamen gidajen, hakazalika, sun ajiye Naira biliyan 493.6 ta hanyar asusun ajiya a lokaci guda.

  • GORON JUMA’A
  • Mun Kaɗu Matuƙa Kan Labarin Mutuwar ‘Yan Mauludi A Hanyar Saminaka – Gwamnan Kaduna

A cewar rahoton, karuwar rancen da aka samu ya haifar da karuwar kashi 4.7 cikin 100 na tsarin kudin ruwa wanda a yanzu ya kai Naira biliyan 712.3.

ADVERTISEMENT

Asusun bada lamuni da kuma asusun ajiya, hanya ce da Babban Bankin kasa ke amfani da su wajen sarrafa samar da kudade da karfafa tsarin kudin ruwa.

Babban bankin kasar ya fitar da wani sabon umurni don bunkasa ba da lamuni ga sashe na zahiri, wanda ya fara aiki a watan Afrilu, wanda ke nuni da cewa an sauya tsarin hada-hadar kudi.

LABARAI MASU NASABA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

Kwanan nan, babban bankin kasar ya dage dakatarwar da aka yi wa Dillalan lamunin da ajiyan, biyo bayan shawarar da kwamitin tsare-tsare na kudi ya yi na daidaita manyan hanyoyi na tsaye zuwa kashi biyar cikin dari daga kashi daya cikin dari a daidai adadin manufofin kudi.

Afrinbest ya kara da cewa karuwar lamuni ya nuna karuwar bukatar kudi na gajeren lokaci na bankuna da rangwamen gidaje.

Kazalika, duk da habakar kudin ruwa, kimar lamuni ta tsakanin bankunan ta nuna sakamakon a gauraye, inda Budadden Sayen Kasuwanci ya ragu da maki biyar zuwa kashi 31.2 cikin dari, yayin da farashin rana daya ya karu da maki uku zuwa kashi 31.7 cikin dari.

Dangane da hauhawar kudin ruwa kuwa, Ofishin Kula da Bashi ya rage yawan riba a makon da ya gabata don kirkirar yanayin rance mai kyau.

Bugu da kari, Cibiyar bincike ta Afrinbest ya ba da rahoton nasarar kaddamar da dala na farko a Nijeriya, da nufin tara dala miliyan 500 don magance gibin kasafin kudi na 2024.

Haɗin gwiwar, tare da kulla alaka ta shekaru biyar, an biya shi dala miliyan 400, wanda ke nuna tsananin bukatar masu saka hannun jari.

Manazarta na Afrinbest sun yi imanin cewa rage kudin ruwan da kuma hauhawar masu bukata mai karfi na nuna karfin amincewar masu zuba jari a kasuwannin hada-hadar kudi na Nijeriya.

Bankuna
Bello Hamza
+ postsBio
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Gwanjon Kadarori: Kotun Daukaka Kara Ta Kori Karar Da Sani Sha’aban Ya Shigar
  • Bello Hamza
    https://hausa.leadership.ng/author/bello-hamza/
    Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

MASU ALAKA

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya
Tattalin Arziki

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho
Tattalin Arziki

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026
Yawan Man Da Nijeriya Ke Hakowa Ya Karu Da Ganga 177,000 A Janairu
Tattalin Arziki

Dalilin Da Ya Sa Matatar Dangote Ta Kara Habaka Tura Man Fetur

June 13, 2026
Next Post
‘Yan Nijeriya Na Ci Gaba Da Kokawa Kan Tsadar Iskar Gas

'Yan Nijeriya Na Ci Gaba Da Kokawa Kan Tsadar Iskar Gas

LABARAI MASU NASABA

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

Nazari Kan Muhimmancin Rungumar Kiwon Awaki A Tsakanin Matasa

June 20, 2026
Sojoji Sun Yi Wa Ƴan Bindiga Mummunar Barna A Katsina

Sojoji Sun Yi Wa Ƴan Bindiga Mummunar Barna A Katsina

June 20, 2026
Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)

Cututtukan Da Aka Fi Fama Da Su Lokacin Damina Da Yadda Za A Kauce Musu (2)

June 20, 2026
Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

Duk Da Sabani Tsakanin Ɗangote Da NNPC Jiragen Ruwa Ɗauke Da Man Fetur Sun Iso Nijeriya

June 20, 2026
Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Audu Sule Katagum Ya Rasu

Tsohon Mataimakin Gwamnan Bauchi, Audu Sule Katagum Ya Rasu

June 20, 2026
Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina

Hijira 1448:Za A Samu Yalwar Tattalin Arziƙi A Nijeriya —Sheikh Muhajjadina

June 20, 2026
Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

Ƙungiyar KADCCAM Ta Jinjina Wa Hukumar Samar Da Abinci Ta FOA

June 20, 2026
Turkiyya Ta Zama Ƙasa Ta Biyu Da Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya

Turkiyya Ta Zama Ƙasa Ta Biyu Da Ta Fice Daga Gasar Kofin Duniya

June 20, 2026
2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa

2027:Yadda Kuɗi Da Siyasar Uban-gida Suka Daƙile Hanƙoron Matasa

June 20, 2026
A Zango Mai Zuwa Za A Fara Aikin Dala Miliyan Daya A Tashar Jirgin Ruwa Ta Legas – Dantsoho

NPA Ta Samar Da Tashoshin Jiragen Ruwan Da Za Su Ƙarfafa Kasuwanci Da Ƙasashen Duniya – Dantsoho

June 20, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.