• English
  • Business News
Thursday, May 15, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Barazanar Kai Hari Abuja: Buhari Ya Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Kwantar Da Hankalinsu

by Sadiq
3 years ago
in Manyan Labarai
0
Barazanar Kai Hari Abuja: Buhari Ya Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Kwantar Da Hankalinsu
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shugaban kasa Muhammadu ya shawarci jami’an tsaron kasar da daukacin al’ummar kasar da su ci gaba da yin taka-tsantsan da harkokin tsaro, kuma ya bukaci kowa ya kwantar da hankalinsa. 

Ya bukaci ‘yan kasar da su kwantar da hankalinsu, inda ya ce akwai sauye-sauye da aka samu kan sha’anin tsaro.

  • Ta Yaya Za A Kubutar Da Kananan Yaran Amurka Daga Harbe-harben Bindiga
  • Malaman Jami’o’i Sun Koma Bakin Aiki Cikin Yunwa – Shugaban ASUU

A cewar wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu ya fitar, shugaban kasar ya ce Nijeriya ba ta bar baya da kura ba a cikin jerin barazanar ta’addanci a cikin shawarwarin da ofishin jakadancin Amurka ya bayar.

Ya ce shawarwarin tafiye-tafiye na Birtaniya da Amurka sun kuma lura da yiwuwar kai hare-haren ta’addanci a yawancin kasashen yammacin Turai.

Hakika, Buhari ya ce shawarar Birtaniya da Amurka ga ‘yan kasarsu na yin balaguro zuwa kasashensu na dauke da wannan gargadin.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

Abin takaici, ta’addanci gaskiya ne a duniya. Sai dai ya ce hakan ba yana nufin za a kai hari Abuja ba.

“Tun daga harin da aka kai gidan yarin Kuje a watan Yuli, an karfafa matakan tsaro a babban birnin tarayya Abuja da kewaye.

Akwai sa ido da katse hanyoyin sadarwar ‘yan ta’adda don tabbatar da dakile kowace irin barazana.

“Ana dakile hare-hare. Jami’an tsaro suna aiki don kawar da barazana da kiyaye lafiyar ‘yan kasa – yawancin ayyukansu ba a gani saboda kusan a boye suke.

“Tsaron ‘yan Nijeriya shi ne babban fifikon gwamnati. Jami’an tsaro suna aiki ba dare ba rana don kiyaye kowace irin barna,” in ji shi.

Shugaban ya ba da tabbacin cewa gwamnati na kan gaba a harkar tsaro a kasar.

Ya kuma kara da cewa, ‘yansanda da sauran hukumomin tsaro suna kokari wajen tunkarar lamarin, kamar yadda ya tabbata daga yadda akasarin abokan huldar Nineriya, ciki har da hukumomin Majalisar Dinkin Duniya.

Shugaba Buhari ya ya bai wa sojoji da sauran jami’an tsaro kan yadda aka samu sauyin kan harkar tsaron kasar nan, ya kuma ba da umarnin a kara daukar matakan rigakafi kuma kada a yi kasa a gwiwa a lokacin bukukuwan da ke tafe.

Shugaba Buhari ya bayyana kwarin gwiwarsa na ganin yadda sojoji da sauran jami’an tsaro da na leken asiri ke yi tare da goyon bayan fararen hula, ya ce al’ummar kasar za su yi nasara a kan kalubalen da suke fuskanta a halin yanzu.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yan ta'addaAbujaBuhariHariJami'an Tsaro
ShareTweetSendShare
Previous Post

Ta Yaya Za A Kubutar Da Kananan Yaran Amurka Daga Harbe-harben Bindiga

Next Post

Xi Ya Bukaci A Yi Kokari Cikin Hadin Kai Wajen Cimma Burikan Babban Taron Wakilan JKS

Related

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

4 hours ago
Wa Suka Fi Cancanta A Nada Ministocin Tinubu?
Da ɗumi-ɗuminsa

Tinubu Ya Ƙaddamar Da Dakarun Da Za Suke Tsaron Daji Don Yaƙar ‘Yan Ta’adda

9 hours ago
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara
Manyan Labarai

’Yan Bindiga Sun Sace Mutane 200 A Mazaɓa Ta A Zamfara – Ɗan Majalisar Tarayya

13 hours ago
An Yi Wa ‘Yar Shekara 18 Fyade Har Lahira A Taraba
Manyan Labarai

’Yansanda Sun Cafke Mutane 9 Kan Kisan Jigon Jam’iyyar PDP A Adamawa

14 hours ago
UTME
Manyan Labarai

ASUU Ta Yi Barazanar Maka JAMB A Kotu Biyo Bayan Samun Mummunan Sakamako A UTME

22 hours ago
JAMB Ta Amince Da Maki 140 Da 100 Mafi Karancin Maki Na Shiga Manyan Makarantu
Manyan Labarai

JAMB: Tangarɗar Na’ura Ne Ya Haifar Da Gagarumar Koma Baya A Sakamakon UTME Na 2025

1 day ago
Next Post
Xi Ya Bukaci A Yi Kokari Cikin Hadin Kai Wajen Cimma Burikan Babban Taron Wakilan JKS

Xi Ya Bukaci A Yi Kokari Cikin Hadin Kai Wajen Cimma Burikan Babban Taron Wakilan JKS

LABARAI MASU NASABA

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

Ma’aikatar Kasuwanci Ta Sin Ta Yi Karin Haske Kan Huldar Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka

May 15, 2025
An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

An Kaddamar Da Yankin Gwajin Aikin Gona Da Sin Ta Gina A Zimbabwe

May 15, 2025
HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

HOTO: Ofishin Tsohon Shugaban Kasa Shagari Bayan Shekara 42

May 15, 2025
Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

Shawarwarin Raya Tattalin Arziki Da Cinikayya Tsakanin Sin Da Amurka Sun Haifar Da Managarcin Sakamako

May 15, 2025
‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

‘Yan Bindiga Sun Sace Sarki Mai Daraja Ta Ɗaya A Kogi

May 15, 2025
Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

Shugaba Xi Ya Amsa Wasikar Da Jagoran Da Ya Kafa Majalisar Cinikayya Ta Denmark A Sin Ya Aike Masa

May 15, 2025
An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

An Bayar Da ₦95m Ga Iyalan Maharba Da Mutanen Da ‘Yan Ta’adda Suka Kashe A Bauchi

May 15, 2025
NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

NNPP Ta Tafka Asara, Ƴan Majalisa 2 Daga Kano Sun Koma APC

May 15, 2025
Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

Ya Kamata A Kori Ministan Ilimi – Aisha Yesufu

May 15, 2025
Lassa Da Shawara Sun Kashe Mutum 183 A Jihohi 36 Da Abuja

Lassa: Mutane 138 Sun Rasu, 717 Sun Kamu A Jihohi 18 – NCDC

May 15, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.