ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Tuesday, June 16, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Barazanar Kai Hari Abuja: Buhari Ya Bukaci ‘Yan Nijeriya Su Kwantar Da Hankalinsu

by Sadiq
4 years ago
Buhari

Shugaban kasa Muhammadu ya shawarci jami’an tsaron kasar da daukacin al’ummar kasar da su ci gaba da yin taka-tsantsan da harkokin tsaro, kuma ya bukaci kowa ya kwantar da hankalinsa. 

Ya bukaci ‘yan kasar da su kwantar da hankalinsu, inda ya ce akwai sauye-sauye da aka samu kan sha’anin tsaro.

  • Ta Yaya Za A Kubutar Da Kananan Yaran Amurka Daga Harbe-harben Bindiga
  • Malaman Jami’o’i Sun Koma Bakin Aiki Cikin Yunwa – Shugaban ASUU

A cewar wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa, Garba Shehu ya fitar, shugaban kasar ya ce Nijeriya ba ta bar baya da kura ba a cikin jerin barazanar ta’addanci a cikin shawarwarin da ofishin jakadancin Amurka ya bayar.

ADVERTISEMENT

Ya ce shawarwarin tafiye-tafiye na Birtaniya da Amurka sun kuma lura da yiwuwar kai hare-haren ta’addanci a yawancin kasashen yammacin Turai.

Hakika, Buhari ya ce shawarar Birtaniya da Amurka ga ‘yan kasarsu na yin balaguro zuwa kasashensu na dauke da wannan gargadin.

LABARAI MASU NASABA

Peter Obi Ya Nemi A Janye Hukuncin Kotu Kan Soke Rijistar ADC

Hauhawar Farashi Ya Kai Kashi 15.93 Cikin 1000 A Watan Mayu A Nijeriya – NBS

Abin takaici, ta’addanci gaskiya ne a duniya. Sai dai ya ce hakan ba yana nufin za a kai hari Abuja ba.

“Tun daga harin da aka kai gidan yarin Kuje a watan Yuli, an karfafa matakan tsaro a babban birnin tarayya Abuja da kewaye.

Akwai sa ido da katse hanyoyin sadarwar ‘yan ta’adda don tabbatar da dakile kowace irin barazana.

“Ana dakile hare-hare. Jami’an tsaro suna aiki don kawar da barazana da kiyaye lafiyar ‘yan kasa – yawancin ayyukansu ba a gani saboda kusan a boye suke.

“Tsaron ‘yan Nijeriya shi ne babban fifikon gwamnati. Jami’an tsaro suna aiki ba dare ba rana don kiyaye kowace irin barna,” in ji shi.

Shugaban ya ba da tabbacin cewa gwamnati na kan gaba a harkar tsaro a kasar.

Ya kuma kara da cewa, ‘yansanda da sauran hukumomin tsaro suna kokari wajen tunkarar lamarin, kamar yadda ya tabbata daga yadda akasarin abokan huldar Nineriya, ciki har da hukumomin Majalisar Dinkin Duniya.

Shugaba Buhari ya ya bai wa sojoji da sauran jami’an tsaro kan yadda aka samu sauyin kan harkar tsaron kasar nan, ya kuma ba da umarnin a kara daukar matakan rigakafi kuma kada a yi kasa a gwiwa a lokacin bukukuwan da ke tafe.

Shugaba Buhari ya bayyana kwarin gwiwarsa na ganin yadda sojoji da sauran jami’an tsaro da na leken asiri ke yi tare da goyon bayan fararen hula, ya ce al’ummar kasar za su yi nasara a kan kalubalen da suke fuskanta a halin yanzu.

MASU ALAKA

Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi
Manyan Labarai

Peter Obi Ya Nemi A Janye Hukuncin Kotu Kan Soke Rijistar ADC

June 16, 2026
Hauhawar Farashi Ya Kai Kashi 15.93 Cikin 1000 A Watan Mayu A Nijeriya – NBS
Manyan Labarai

Hauhawar Farashi Ya Kai Kashi 15.93 Cikin 1000 A Watan Mayu A Nijeriya – NBS

June 16, 2026
Sojoji Sun Ceto Matar Tsohon Kakakin Hedikwatar Tsaro A Katsina
Manyan Labarai

Sojoji Sun Ceto Matar Tsohon Kakakin Hedikwatar Tsaro A Katsina

June 16, 2026
Next Post
Xi Ya Bukaci A Yi Kokari Cikin Hadin Kai Wajen Cimma Burikan Babban Taron Wakilan JKS

Xi Ya Bukaci A Yi Kokari Cikin Hadin Kai Wajen Cimma Burikan Babban Taron Wakilan JKS

LABARAI MASU NASABA

Gwamna Radda Ya Ziyarci Matar Janar Rabe Da Aka Ceto, Ya Yaba Wa Sojoji

Gwamna Radda Ya Ziyarci Matar Janar Rabe Da Aka Ceto, Ya Yaba Wa Sojoji

June 16, 2026
Nijeriya Na Fuskantar Siyasa Mara Tabbas —  Peter Obi

Peter Obi Ya Nemi A Janye Hukuncin Kotu Kan Soke Rijistar ADC

June 16, 2026
Mataimakin Kwamishinan ‘Yansandan Legas, Khan Salihu, Ya Rasu

Mataimakin Kwamishinan ‘Yansandan Legas, Khan Salihu, Ya Rasu

June 16, 2026
Hauhawar Farashi Ya Kai Kashi 15.93 Cikin 1000 A Watan Mayu A Nijeriya – NBS

Hauhawar Farashi Ya Kai Kashi 15.93 Cikin 1000 A Watan Mayu A Nijeriya – NBS

June 16, 2026
Sojoji Sun Ceto Matar Tsohon Kakakin Hedikwatar Tsaro A Katsina

Sojoji Sun Ceto Matar Tsohon Kakakin Hedikwatar Tsaro A Katsina

June 16, 2026
Tinubu Ya Gaza Wajen Magance Matsalar Tsaro A Nijeriya — Atiku

Atiku Ya Soki Hukuncin Kotu Kan Ba Da Umarnin Soke Rajistar ADC

June 16, 2026
Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya

Kasar Sin Ta Harba Taurarin Dan Adam 8 Zuwa Sararin Samaniya

June 15, 2026
Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”

Mujallar Qiushi Za Ta Buga Muhimmin Sharhin Xi Jinping Mai Taken “Ciyar Da Ilimi, Fasaha Da Kwararru Gaba Tare”

June 15, 2026
Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

Amfani Da Matar Soja Wajen Isar Da Sakon Bukata

June 15, 2026
Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027

Ɗan Kwankwaso Ya Zama Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan NDC A Zaɓen Kano na 2027

June 15, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.