• English
  • Business News
Wednesday, May 14, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bayan Cinnawa Masallaci Wuta, Mutane 11 Sun Rasu A Kano

by Abubakar Sulaiman
12 months ago
in Al'ajabi, Manyan Labarai
0
Bayan Cinnawa Masallaci Wuta, Mutane 11 Sun Rasu A Kano
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kawo yanzu an tabbatar da mutuwar mutane 11 bayan da wani matashi mai suna Shafi’u Abubakar ya yi kwantan ɓauna ya cinnawa wasu masallata wuta lokacin da suke tsaka da yin sallar Asuba a garin Gadan da ke ƙaramar hukumar Gazawa.

Kawo yanzu an tabbatar da mutuwar mutane 11 bayan da wani matashi mai suna Shafi’u Abubakar ya yi kwantan ɓauna ya cinnawa wasu masallata wuta lokacin da suke tsaka da yin sallar Asuba a garin Gadan da ke ƙaramar hukumar Gazawa

  • An Dakatar Da Likita Saboda Sakaci A Jihar Kano
  • Matashi Ya Banka Wa Masallaci Wuta Yayin Da Ake Sallah A Kano

Iftila’in dai ya faru ne a jiya Laraba, in da Matashin mai shekaru 38, ya ce ya yi hakan ne sakamakon fushin rikicin rabon gado, bayan ya cimma wutar ne ya kuma kulle ƙofar masallacin don kar wani ya samu damar ficewa.

An dai ruwaito cewa lokacin da lamarin ya afku akwai kimanin mutane 40 da suke sallar Asuba a cikin masallacin, bayan samun damar fitar da su ne aka garzaya asibiti domin duba lafiyarsu, sai dai kash 11 daga cikinsu sun riga mu tafiya gidan gaskiya.

Wani mazaunin garin mai suna Rabi’u Gadan ya shaidawa LEADERSHIP Hausa cewa; tuni dai har an gudanar da jana’izar 8 daga cikinsu Kuma na shirye-shiryen yinta ragowar ukun. Rabi’u ya ce harin masallacin ba wannan ne ta’addacin da matashi Shafi’u ya taɓa yi ba a ƙauyen nasu, domin ya taɓa yi wa yayanninsa biyu rutse kuma ya kai kansa wurin ƴan sanda ya ce wai ya kashe su.

Labarai Masu Nasaba

Sojoji 20 Sun Ɓace Bayan Harin Da ISWAP Suka Kai Marte

Kotu Ta Ce Za A Ci Gaba Da Shari’ar Ganduje Kan Zargin Aikata Rashawa A Kano

Wani mazaunin garin mai suna Malam Garba ya ce; Da ma can matashin fitinanne ne don har an taɓa kai shi gidan asibitin masu motsin ƙwaƙwalwa amma likita suka ce lafiyarsa ƙalau, kuma a lokacin da ya ƙalubalanci danginsa da cewa lallai sai sun ba shi rabon gadonsa, sai ku raba suka ba shi. Don haka lafiyarsa kalau ya cinna wutar, kuma biyu daga cikin waɗanda suka rasu kawunnansa ne.

Shi dai wannan matashi yanzu haka yana can tsare a hannun jami’an tsaro ana cigaba da bincike.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: 'Yansandan jihar KanoAsibitiDSSkano
ShareTweetSendShare
Previous Post

Jami’ar FUBK Ta Gudanar Da Bikin Ɗaukar Sabbin Ɗalibai 2, 217 A Kebbi

Next Post

Gwamna Inuwa Ya Ƙaddamar Da Sabon Kamfanin Taki A Gombe

Related

Sojoji 20 Sun Ɓace Bayan Harin Da ISWAP Suka Kai Marte
Manyan Labarai

Sojoji 20 Sun Ɓace Bayan Harin Da ISWAP Suka Kai Marte

13 seconds ago
Ko Kanawa Za Su Yafe Wa Ganduje?
Manyan Labarai

Kotu Ta Ce Za A Ci Gaba Da Shari’ar Ganduje Kan Zargin Aikata Rashawa A Kano

1 hour ago
Gwamnan Zamfara Ya Raba Katin ATM Ga Mutane 400,000 Da Suka Ci Gajiyar Shirin ‘Cash Transfer’ A Jihar
Manyan Labarai

Gwamnan Zamfara Ya Raba Katin ATM Ga Mutane 400,000 Da Suka Ci Gajiyar Shirin ‘Cash Transfer’ A Jihar

15 hours ago
Wata Mata Ta Kashe Dan Hayar Da Ke Gidanta A Ondo
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Sace Shugaban APC A Ondo, Sun Nemi N100m

18 hours ago
Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Bai Wa Ɗan Arewa Takara A 2027
Siyasa

Wike Ya Gargaɗi PDP Kan Bai Wa Ɗan Arewa Takara A 2027

24 hours ago
Nijeriya Ta Biya Dukkanin Bashin IMF Na COVID-19
Manyan Labarai

Nijeriya Ta Biya Dukkanin Bashin IMF Na COVID-19

1 day ago
Next Post
Gwamna Inuwa Ya Ƙaddamar Da Sabon Kamfanin Taki A Gombe

Gwamna Inuwa Ya Ƙaddamar Da Sabon Kamfanin Taki A Gombe

LABARAI MASU NASABA

Sojoji 20 Sun Ɓace Bayan Harin Da ISWAP Suka Kai Marte

Sojoji 20 Sun Ɓace Bayan Harin Da ISWAP Suka Kai Marte

May 14, 2025
Ko Kanawa Za Su Yafe Wa Ganduje?

Kotu Ta Ce Za A Ci Gaba Da Shari’ar Ganduje Kan Zargin Aikata Rashawa A Kano

May 14, 2025
Binciken Jin Ra’ayoyi Na CGTN: Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Ce Harajin Fentanyl Ya Gurgunta Hadin Gwiwar Amurka Da Sin Kuma Fiye Da Kashi 90% Na Jama’a Sun Koka Da “Jarabar” Amurka Ta Cin Zarafi

Binciken Jin Ra’ayoyi Na CGTN: Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin Ta Ce Harajin Fentanyl Ya Gurgunta Hadin Gwiwar Amurka Da Sin Kuma Fiye Da Kashi 90% Na Jama’a Sun Koka Da “Jarabar” Amurka Ta Cin Zarafi

May 13, 2025
Tsaro: Gwamna Lawal Ya Raba Motoci 140 Ga Jami’an Tsaro A Zamfara 

Tsaro: Gwamna Lawal Ya Raba Motoci 140 Ga Jami’an Tsaro A Zamfara 

May 13, 2025
Sin Tana Kara Kwatar Wa Kasashe Masu Tasowa ’Yanci

Sin Tana Kara Kwatar Wa Kasashe Masu Tasowa ’Yanci

May 13, 2025
Masarautar Saudiyya Ta Raba Magunguna Kyauta Ga Masu Matsalar Ido A Jihar Yobe

Masarautar Saudiyya Ta Raba Magunguna Kyauta Ga Masu Matsalar Ido A Jihar Yobe

May 13, 2025
Hadin Kai Da Cin Moriya Tare Ne Hanya Mafi Dacewa Wajen Daidaita Matsalar Dake Tsakanin Sin Da Amurka

Hadin Kai Da Cin Moriya Tare Ne Hanya Mafi Dacewa Wajen Daidaita Matsalar Dake Tsakanin Sin Da Amurka

May 13, 2025
Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci Sake Tura Sojoji Cikin Gaggawa Zuwa Borno Da Yobe

Rashin Tsaro: Majalisar Dattawa Ta Bukaci Sake Tura Sojoji Cikin Gaggawa Zuwa Borno Da Yobe

May 13, 2025
Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Brazil

Shugaban Kasar Sin Xi Jinping Ya Tattauna Da Takwaransa Na Kasar Brazil

May 13, 2025
Majalisa Ta Yi Watsi Da Ƙudirin Dokar Karɓa-karɓa A Kujerar Shugaban Ƙasa A Tsakanin Shiyyoyin Nijeriya

Majalisa Ta Yi Watsi Da Ƙudirin Dokar Karɓa-karɓa A Kujerar Shugaban Ƙasa A Tsakanin Shiyyoyin Nijeriya

May 13, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.