• English
  • Business News
Thursday, July 24, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Benzema Na Iya Lashe Kyautar Ballon d’Or A Bana

by Abba Ibrahim Wada
3 years ago
in Wasanni
0
Benzema Na Iya Lashe Kyautar Ballon d’Or A Bana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kawo yanzu za’a iya cewa dan wasa Karim Benzema ya lashe gasar La Liga da kofin zakaru na ‘Champions League’ a kakar wasa ta 2021 zuwa 2022, ya kuma ci kwallo 44 a wasanni 46 wanda hakan ya sa ake ganin ko zai iya daukar kyautar Ballon d’Or a bana kuwa? Mai shekara 34, zai zama mai yawan shekarun haihuwa idan ya lashe kyautar bana, bayan dan kwallon Blackpool, Stanley Matthews, wanda ya zama zakara a shekarar 1956 kamar yadda tarihi ya nuna.

Mai tsaron ragar Real Madrid, Thibaut Courtois shi ne ya lashe kyautar dan wasan da ya fi taka rawar gani a ranar Asabar a Faransa, sannan shima dan wasa Binicius Jr ne ya ci kwallon da Real Madrid ta doke Liberpool 1-0 da ta dauki kofi na 14 jumulla sai dai Benzema ya taka rawar gani a karawar, har da cin kwallo amma ba a karba ba.

  • Kamfanonin Kasar Sin Sun Ba Da Kyauta Ga Daliban Ghana Da Ke Fama Da Talauci

Wasu na ganin dan wasan tawagar Faransa, ya cancanci ya lashe Ballon d’Or ta kakar nan da za’ayi bikin bayar da kyautar ranar 17 ga watan Oktoba saboda ana ganin ba kamarsa a turai a kakar bana. Bayan da Real Madrid ta lashe La Liga da Champions League, Benzema ne kan gaba a cin kwallaye a babbar gasar kwallon kafa ta Sifaniya da kuma ta Zakarun Turai ta kakar nan da aka kammala.

Kawo yanzu ya zura kwallo 27 a La ligar nan da tazarar tara tsakaninsa da na biyu, sannan ya ci 15 a Champions League, kenan duk minti 74 ya ci, sannan Benzema ya zura kwallo 10 a raga daga zagaye na biyu a 15 din da ya ci a Champions League a bana.

Dan wasan ya kuma zura kwallaye uku rigis a raga a karawa da kungiyoyin Paris St-Germain da Chelsea, kuma shi ne ya ci kungiyar Manchester City kwallo ta karshen da ta kai Real Madrid wasan karshe.

Labarai Masu Nasaba

Zan Ci Gaba da Taka Leda A Kano Pillars Duk da Matsayin Da Na Samu — Ahmed Musa

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Doke Afrika Ta Kudu


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Some great benefits of a Data Application Review

Next Post

Carlo Ancelotti Ya Kafa Tarihi

Related

Zan Ci Gaba da Taka Leda A Kano Pillars Duk da Matsayin Da Na Samu — Ahmed Musa
Wasanni

Zan Ci Gaba da Taka Leda A Kano Pillars Duk da Matsayin Da Na Samu — Ahmed Musa

23 hours ago
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Doke Afrika Ta Kudu
Wasanni

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Kai Wasan Ƙarshe Bayan Doke Afrika Ta Kudu

2 days ago
Oshoala Za Ta Yi Ritaya Daga Buga Wa Nijeriya Ƙwallo
Wasanni

Oshoala Za Ta Yi Ritaya Daga Buga Wa Nijeriya Ƙwallo

2 days ago
Rashford Na Dab Da Komawa Barcelona A Matsayin Aro
Wasanni

Rashford Na Dab Da Komawa Barcelona A Matsayin Aro

3 days ago
Kamfanin Puma Zai Biya Man City Fam Biliyan 1 A Shekara 10 Domin Samar Wa Kungiyar Kayan Wasa
Wasanni

Kamfanin Puma Zai Biya Man City Fam Biliyan 1 A Shekara 10 Domin Samar Wa Kungiyar Kayan Wasa

5 days ago
Lamine Yamal Na Fuskantar Bincike Kan Bikin Zagayowar Ranar Haihuwarsa A Spain
Wasanni

Lamine Yamal Na Fuskantar Bincike Kan Bikin Zagayowar Ranar Haihuwarsa A Spain

5 days ago
Next Post
Carlo Ancelotti Ya Kafa Tarihi

Carlo Ancelotti Ya Kafa Tarihi

LABARAI MASU NASABA

An Fara Binciken Bidiyon Ciyar Da Sojoji Garaugarau

An Fara Binciken Bidiyon Ciyar Da Sojoji Garaugarau

July 24, 2025
Anacláudia Rossbach: Ya Kamata Kasashen Afirka Su Koyi Darasi Daga Sin Na Kawar Da Talauci Da Kyautata Kauyuka Zuwa Birane

Anacláudia Rossbach: Ya Kamata Kasashen Afirka Su Koyi Darasi Daga Sin Na Kawar Da Talauci Da Kyautata Kauyuka Zuwa Birane

July 24, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

July 24, 2025
Gwamnatin Bauchi Ta Cire Shugaban Makaranta Kan Satar Kayan Gwamnati

Gwamnatin Bauchi Ta Cire Shugaban Makaranta Kan Satar Kayan Gwamnati

July 24, 2025
Tsibirin Ciniki Maras Shinge Na Hainan Na Ci Gaba Da Jawo Hankalin Jarin Waje

Tsibirin Ciniki Maras Shinge Na Hainan Na Ci Gaba Da Jawo Hankalin Jarin Waje

July 24, 2025
Farfesa Yilwatda Ya Zama Sabon Shugaban Jam’iyyar APC Na Ƙasa

Farfesa Yilwatda Ya Zama Sabon Shugaban Jam’iyyar APC Na Ƙasa

July 24, 2025
Jami’an Tsaro Sun Dawo Da Fasfo Ɗin Sanata Natasha Bayan Ƙwace Shi A Abuja

Jami’an Tsaro Sun Dawo Da Fasfo Ɗin Sanata Natasha Bayan Ƙwace Shi A Abuja

July 24, 2025
Ministan Lafiya Na Kamaru: Hadin-Gwiwa Ta Fuskar Kiwon Lafiya Ta Shaida Zumunci Mai Karfi Tsakanin Kamaru Da Sin

Ministan Lafiya Na Kamaru: Hadin-Gwiwa Ta Fuskar Kiwon Lafiya Ta Shaida Zumunci Mai Karfi Tsakanin Kamaru Da Sin

July 24, 2025
Yawan Ma’aikata Ne Ya Hana Borno Fara Biyan Sabon Mafi Ƙarancin Albashi – Zulum

Yawan Ma’aikata Ne Ya Hana Borno Fara Biyan Sabon Mafi Ƙarancin Albashi – Zulum

July 24, 2025
EFCC Ta Kama Ɗaliban BUK 25 Kan Zargin Aikata Damfara A Intanet A Kano

EFCC Ta Kama Ɗaliban BUK 25 Kan Zargin Aikata Damfara A Intanet A Kano

July 24, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.