• Leadership Hausa
Friday, August 19, 2022
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result
Home Wasanni

Benzema Na Iya Lashe Kyautar Ballon d’Or A Bana

by Abba Ibrahim Wada
3 months ago
in Wasanni
0
Benzema Na Iya Lashe Kyautar Ballon d’Or A Bana
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Kawo yanzu za’a iya cewa dan wasa Karim Benzema ya lashe gasar La Liga da kofin zakaru na ‘Champions League’ a kakar wasa ta 2021 zuwa 2022, ya kuma ci kwallo 44 a wasanni 46 wanda hakan ya sa ake ganin ko zai iya daukar kyautar Ballon d’Or a bana kuwa? Mai shekara 34, zai zama mai yawan shekarun haihuwa idan ya lashe kyautar bana, bayan dan kwallon Blackpool, Stanley Matthews, wanda ya zama zakara a shekarar 1956 kamar yadda tarihi ya nuna.

Mai tsaron ragar Real Madrid, Thibaut Courtois shi ne ya lashe kyautar dan wasan da ya fi taka rawar gani a ranar Asabar a Faransa, sannan shima dan wasa Binicius Jr ne ya ci kwallon da Real Madrid ta doke Liberpool 1-0 da ta dauki kofi na 14 jumulla sai dai Benzema ya taka rawar gani a karawar, har da cin kwallo amma ba a karba ba.

  • Kamfanonin Kasar Sin Sun Ba Da Kyauta Ga Daliban Ghana Da Ke Fama Da Talauci

Wasu na ganin dan wasan tawagar Faransa, ya cancanci ya lashe Ballon d’Or ta kakar nan da za’ayi bikin bayar da kyautar ranar 17 ga watan Oktoba saboda ana ganin ba kamarsa a turai a kakar bana. Bayan da Real Madrid ta lashe La Liga da Champions League, Benzema ne kan gaba a cin kwallaye a babbar gasar kwallon kafa ta Sifaniya da kuma ta Zakarun Turai ta kakar nan da aka kammala.

Kawo yanzu ya zura kwallo 27 a La ligar nan da tazarar tara tsakaninsa da na biyu, sannan ya ci 15 a Champions League, kenan duk minti 74 ya ci, sannan Benzema ya zura kwallo 10 a raga daga zagaye na biyu a 15 din da ya ci a Champions League a bana.

Dan wasan ya kuma zura kwallaye uku rigis a raga a karawa da kungiyoyin Paris St-Germain da Chelsea, kuma shi ne ya ci kungiyar Manchester City kwallo ta karshen da ta kai Real Madrid wasan karshe.

Labarai Masu Nasaba

Manchester United Ta Amince Ta Raba Gari Da Ronaldo A Bana

A Mike Tsaye Wajen Kawar Da Wariyar Launin Fata, Cewar Vieira

ShareTweetSendShare
Previous Post

Some great benefits of a Data Application Review

Next Post

Carlo Ancelotti Ya Kafa Tarihi

Related

Manchester United Ta Amince Ta Raba Gari Da Ronaldo A Bana
Wasanni

Manchester United Ta Amince Ta Raba Gari Da Ronaldo A Bana

3 days ago
A Mike Tsaye Wajen Kawar Da Wariyar Launin Fata, Cewar Vieira
Wasanni

A Mike Tsaye Wajen Kawar Da Wariyar Launin Fata, Cewar Vieira

4 days ago
Gasar Aiteo: An Jinjina Wa Kano Pillars Bisa Zuwa Zagayen Kusa Da Karshe
Wasanni

Gasar Aiteo: An Jinjina Wa Kano Pillars Bisa Zuwa Zagayen Kusa Da Karshe

4 days ago
Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U
Wasanni

Akwai Babban Aiki A Gaban Erik ten Hag A Man U

6 days ago
Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?
Wasanni

Wacce Kungiya Za Ta Lashe Firimiyar Ingila?

6 days ago
Hukumar Kula Da Gasar Cin Kofin Afirka Ta Karyata Mika Wa Nijeriya Ragamar Saukar Baki A 2025
Wasanni

Hukumar Kula Da Gasar Cin Kofin Afirka Ta Karyata Mika Wa Nijeriya Ragamar Saukar Baki A 2025

3 weeks ago
Next Post
Carlo Ancelotti Ya Kafa Tarihi

Carlo Ancelotti Ya Kafa Tarihi

LABARAI MASU NASABA

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

Dambu Ya Yi Sanadin Mutuwar `Yan’uwa 7 A Zamfara

August 19, 2022
Buhari Ya Ci Alwashin Kawo Karshen Lalacewar Layin Samar Da Wutar Lantarki Na Kasa

Gwamnatin Nijeriya Na Kashe Naira Biliyan N18.397 Kullum A Bangaren Tallafin Mai

August 19, 2022
Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

Yadda Aka Sace Kwamishina A Nasarawa

August 19, 2022
Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

Nadin Kwamishinoni A Kano: Kar A Yi Kitso Da Kwarkwata

August 19, 2022
Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

Da Dumi-Duminsa: NBC Ta Soke Lasisin Tashoshin AIT, Silverbird TV Da Wasu 50

August 19, 2022
srilanka

Darussa Daga Gwagwarmayar Kasar Sri Lanka (Nazari)

August 19, 2022
Goro

Goron Jumu’a

August 19, 2022
Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

Nunez Ya Jika Wa Liverpool Aiki

August 19, 2022
Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

Kamata Ya Yi Dalibai Su Maka Kungiyar ASUU A Kotu Kan Bata Musu Lokaci—Adamu Adamu

August 19, 2022
Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

Kusan Shekara 100 Da Kafa Asibitin Kutare Na Kano, Amma…

August 19, 2022
ADVERTISEMENT
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.