• Leadership Hausa
Sunday, October 1, 2023
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Sana’a Sa’a
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Carlo Ancelotti Ya Kafa Tarihi

by Sulaiman
1 year ago
in Wasanni
0
Carlo Ancelotti Ya Kafa Tarihi
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Mai koyar da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid, Carlo Ancelotti ya za-ma mai koyarwa na farko da ya lashe gasar cin kofin zakarun turai na Champions League guda hudu a tarihin gasar.

Ranar Asabar Real Madrid ta yi nasara a kan Liber-pool da ci 1-0 a karawar da suka yi a Faransa, inda ta lashe Champions League na 14 jumulla kuma dan wasa Binicius Junior ne ya ci kwallon tilo da ya bai wa kungiyar damar lashe kofin Zakarun Turai na bana, bayan da ta ci La Liga na kakar nan kuma na 35 jumulla.

  • Dubban Jama’a Sun Shiga Jam’iyyar NNPP A Neja

Ancelotti dan kasar Italiya ya zama na farko da ya dauki Champions League hudu a matakin koci, bayan Bob Paisley da kuma Zinedine Zidane, wadanda kowanne ya lashe sau uku-uku a tarihi.
Haka kuma dan kasar Italiya shi ne kan gaba da ya je wasan karshe karo biyar, ya dauki biyu a Real Madrid da biyu a AC Milan tun bayan da ya fara koyar da Real Ma-drid a shekarar 2014 a Lisbon a kakar farko da ya fara jan ragama, inda Real ta doke Atletico Madrid 4-1.

Karon farko da ya fara daga kofin shi ne a AC Milan a 2003 a filin wasa na Old Traf-ford, inda suka yi nasara a kan Jubentus a bugun daga-kai-sai-mai-tsaron-gida, san-nan ya dauki na biyu a 2007, bayan doke Liberpool 2-1 a Athens.

A Real Madrid kuwa ya lashe Champions League a 2012 da kuma 2022, sannan An-celotti ya shiga jerin masu koyar da Real Madrid da suka dauki Champions League fiye da daya a kungiyar da suka hada da Zidane mai uku da Billalonga mai biyu da kuma Carniglia.

Labarai Masu Nasaba

Nijeriya Ce Kasa Ta 40 A Duniya Wajen Iya Kwallon Kafa, Cewar FIFA

Tauraruwar Ronaldo Na Dada Haskawa, Al Nassr Na Ci Gaba Da Jan Zarenta A Saudiyya

Sauran sun hada da Miguel Muñoz da Del Boskue da kuma Heynckes, wanda ya dauki kofi na bakwai.

ShareTweetSendShare
Previous Post

Benzema Na Iya Lashe Kyautar Ballon d’Or A Bana

Next Post

Sirrukan Mata Da Maza Ba Su Sani Ba (3): Mace Tana Da Tausayi, Sai Dai Akwai Gorantawa

Related

Nijeriya Ce Kasa Ta 40 A Duniya Wajen Iya Kwallon Kafa, Cewar FIFA
Wasanni

Nijeriya Ce Kasa Ta 40 A Duniya Wajen Iya Kwallon Kafa, Cewar FIFA

10 hours ago
Tauraruwar Ronaldo Na Dada Haskawa, Al Nassr Na Ci Gaba Da Jan Zarenta A Saudiyya
Wasanni

Tauraruwar Ronaldo Na Dada Haskawa, Al Nassr Na Ci Gaba Da Jan Zarenta A Saudiyya

16 hours ago
Maddison Ba Zai Buga Wasansu Da Liverpool Ba Saboda Raunin Da Ya Samu
Wasanni

Maddison Ba Zai Buga Wasansu Da Liverpool Ba Saboda Raunin Da Ya Samu

1 day ago
Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol
Wasanni

Bamu Da Niyyar Cin Zarafin Victor Osimhen-Napol

2 days ago
Christopher
Wasanni

An Nada Christopher Sabon Kocin Tawagar Kwallon Mata ‘Yan Kasa Da Shekaru 20 Ta Nijeriya

3 days ago
Manchester City
Wasanni

Newcastle Ta Kori Manchester City A Gasar League Cup Ta Kasar Ingila

3 days ago
Next Post
Sirrukan Mata Da Maza Ba Su Sani Ba (3):   Mace Tana Da Tausayi, Sai Dai Akwai Gorantawa

Sirrukan Mata Da Maza Ba Su Sani Ba (3): Mace Tana Da Tausayi, Sai Dai Akwai Gorantawa

LABARAI MASU NASABA

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

Somaliya Da ATMIS Sun Yi Tir Da Harin Da Aka Kai Tsakiyar Kasar

September 30, 2023
Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

Yadda Aka Samu Jihohi 36 A Nijeriya

September 30, 2023
Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

Kotu Ta Tabbatar Da Kefas A Matsayin Gwamnan Taraba

September 30, 2023
’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

’Yan Wasan Kasar Sin Sun Zarce Tsammani A Hangzhou 

September 30, 2023

Abubuwan Da Ya Kamata A Sani Game Da Dannau

September 30, 2023
Kungiyar Kwadago Za Ta Shiga Yajin Aiki Kan Cire Tallafin Man Fetur

NLC Da TUC Na Hada Kan Ma’aikata Don Tafka Gagarumin Yajin Aiki

September 30, 2023
Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

Za A Wallafa Sharhin Xi Kan Ciyar Da Zamanantar Da Kasar Sin Gaba

September 30, 2023
Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

Danbarwar Auren Sadiya Haruna Da G-Fresh Ta Dawo

September 30, 2023
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Magance Rashin Tsaro Da Talauci A Nijeriya

September 30, 2023
AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

AU Ta Yi Kira Da Kara Zurfafa Dangantakar Dake Tsakanin Kasashen Afirka Da Sin

September 30, 2023
Advertise with us

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2022 Leadership Media Group - All Right Reserved.