• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bikin Al’adun Gargajiya Na Rigata Karo na 3 Zai Gudana A 8 Ga Fabrairu A Yauri

by Umar Faruk
1 year ago
in Labarai
0
Bikin Al’adun Gargajiya Na Rigata Karo na 3 Zai Gudana A 8 Ga Fabrairu A Yauri
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Shahararren Bikin Rigata da Al’adu na Yauri zai gudana ne daga ranar 8 zuwa 10 ga Fabrairu, 2024 a tsohon birnin Yelwa-Yauri a Jihar Kebbi.

Shugaban bikin na kasa wanda shine sakataren gwamnatin jiha Alhaji Yakubu Bala Tafidan Yauri ne ya bayyana hakan a wata ganawa da manema labarai a Birnin Kebbi.

  • Gwamna Nasir Ya Amince Da Fitar Da Naira Miliyan 27.5 Don  Biyan Kuɗin Ɗaliban Lauyoyi Na Jihar Kebbi
  • Auren Gata : Gwamnatin Jihar Kebbi Ta Aurar Da Mata 300

Taron zai gabatar da kaddamar da littafi kan tarihin Yauri daga 1411 zuwa yau, baje kolin kasuwanci, baje kolin amfamin gona, wasan kwaikwayo na al’adu da babban wasan karshe na Rigata.

Mai martaba Sarkin Yauri na 42, Dr. Muhammad Zayyanu Abdullahi ne ya dauki nauyin sake farfado da bikin na Rigata da gwamnatin jihar Kebbi ta dauki nauyinta a matsayin babban taron al’adun.

Rigata kalma ce a yaren yankin Gungawa da ke nuna yakin ruwa.

Labarai Masu Nasaba

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

Bikin ya kunshi motsa jikin koguna da suka hada da wasannin ruwa da kuma nishadantarwa wanda aka fara shekaru 200 da suka gabata a matsayin nunin karfin sojojin ruwa na ‘yan bindigar Gungu inda mayakan na Gungu suka kai hari a kan kogin Niger mai hatsarin gaske.

Sai dai mayaƙan sun kasance suna hawa kwale-kwale masu girma dabam da makamai daban-daban domin kai farmaki kan mamayabin da ke cikin ruwa.

Har ila yau, motsin ruwa ya kasance a matsayin atisayen horar da mayaka na Gungu masu zuwa.
Zuwan Turawa ya sa gwamnatin mulkin mallaka ta hana farautar kadodin ruwa don kiyaye irin wannan nau’in.

Bayan haka, Rigata ta zama babban baje kolin arziki, iko da tasiri yayin bukukuwan aure na manyan gidaje.

Lamarin ya ci gaba har zuwa ziyarar da Marigayi Firimiyan Arewacin Nijeriya Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sokoto ya kai Yelwa-Yauri inda aka shirya Rigata tare da nuna amfani gona domin karrama Firimiya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: Arewacin NijeriyaBikin Al'aduRuwan Neja
ShareTweetSendShare
Previous Post

Kamfanonin Ketare Dake Kasar Sin Sun Amince Da Makomar Tattalin Arzikinta

Next Post

An Gudanar Da Bikin Aza Harsashin Ginin Rumfar Kasar Sin A Bikin Baje Kolin Hajoji Na Duniya Na Osaka Kansai Na Japan

Related

Fyade
Rahotonni

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

1 hour ago
APC
Manyan Labarai

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

2 hours ago
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya
Labarai

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

14 hours ago
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano
Labarai

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

14 hours ago
Kasar Sin Ta Nuna Alhinin Rasuwar Tsohon Shugaban Nijeriya Buhari
Labarai

Za A Dinga Tunawa Da Buhari A Matsayin Waliyyi A Siyasar Nijeriya —Dakta Zangina

15 hours ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

Tinubu Ya Nada Ɗan Babangida A Matsayin Shugaban Bankin Manoma

16 hours ago
Next Post
An Gudanar Da Bikin Aza Harsashin Ginin Rumfar Kasar Sin A Bikin Baje Kolin Hajoji Na Duniya Na Osaka Kansai Na Japan

An Gudanar Da Bikin Aza Harsashin Ginin Rumfar Kasar Sin A Bikin Baje Kolin Hajoji Na Duniya Na Osaka Kansai Na Japan

LABARAI MASU NASABA

Shettima

Nijeriya Za Ta Rika Samun Naira Tiriliyan Uku A Aikin Tatsar Rogo Duk Shekara – Kashim

July 19, 2025
Fyade

Nijeriya Na Kashe Naira Miliyan 4.3 A Kullum Don Ciyar Da Wadanda Ke Jiran Hukuncin Kisa

July 19, 2025
APC

2027: Gangamin ‘Yan Adawa Ya Sa APC Fafutukar Neman Mafita

July 19, 2025
Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.