ADVERTISEMENT
  • English
  • Business News
Wednesday, September 9, 2026
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bikin Al’adun Gargajiya Na Rigata Karo na 3 Zai Gudana A 8 Ga Fabrairu A Yauri

by Umar Faruk
3 years ago
Rigata

Shahararren Bikin Rigata da Al’adu na Yauri zai gudana ne daga ranar 8 zuwa 10 ga Fabrairu, 2024 a tsohon birnin Yelwa-Yauri a Jihar Kebbi.

Shugaban bikin na kasa wanda shine sakataren gwamnatin jiha Alhaji Yakubu Bala Tafidan Yauri ne ya bayyana hakan a wata ganawa da manema labarai a Birnin Kebbi.

  • Gwamna Nasir Ya Amince Da Fitar Da Naira Miliyan 27.5 Don  Biyan Kuɗin Ɗaliban Lauyoyi Na Jihar Kebbi
  • Auren Gata : Gwamnatin Jihar Kebbi Ta Aurar Da Mata 300

Taron zai gabatar da kaddamar da littafi kan tarihin Yauri daga 1411 zuwa yau, baje kolin kasuwanci, baje kolin amfamin gona, wasan kwaikwayo na al’adu da babban wasan karshe na Rigata.

ADVERTISEMENT

Mai martaba Sarkin Yauri na 42, Dr. Muhammad Zayyanu Abdullahi ne ya dauki nauyin sake farfado da bikin na Rigata da gwamnatin jihar Kebbi ta dauki nauyinta a matsayin babban taron al’adun.

Rigata kalma ce a yaren yankin Gungawa da ke nuna yakin ruwa.

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

Bikin ya kunshi motsa jikin koguna da suka hada da wasannin ruwa da kuma nishadantarwa wanda aka fara shekaru 200 da suka gabata a matsayin nunin karfin sojojin ruwa na ‘yan bindigar Gungu inda mayakan na Gungu suka kai hari a kan kogin Niger mai hatsarin gaske.

Sai dai mayaƙan sun kasance suna hawa kwale-kwale masu girma dabam da makamai daban-daban domin kai farmaki kan mamayabin da ke cikin ruwa.

Har ila yau, motsin ruwa ya kasance a matsayin atisayen horar da mayaka na Gungu masu zuwa.
Zuwan Turawa ya sa gwamnatin mulkin mallaka ta hana farautar kadodin ruwa don kiyaye irin wannan nau’in.

Bayan haka, Rigata ta zama babban baje kolin arziki, iko da tasiri yayin bukukuwan aure na manyan gidaje.

Lamarin ya ci gaba har zuwa ziyarar da Marigayi Firimiyan Arewacin Nijeriya Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sokoto ya kai Yelwa-Yauri inda aka shirya Rigata tare da nuna amfani gona domin karrama Firimiya.

Rigata
Umar Faruk
+ postsBio
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk/
    Gwamnatin Kebbi Ta Amince Da ₦2.07bn Alawus-alawus Ga Ma’aikatan Manyan Makarantu
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk/
    Gwamnan Kebbi Ya Maye Gurbin Mataimakinsa Da Ibrahim Augie A Zaɓen 2027
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk/
    Matashi Ya Shiga Hannu Kan Zargin Wulaƙanta Alƙur’ani A Kebbi
  • Umar Faruk
    https://hausa.leadership.ng/author/umar-faruk/
    Gwamnan Kebbi Ya Miƙa Yara 5 Da Aka Ceto Daga Hannun Masu Safarar Mutane Ga Iyayensu

MASU ALAKA

'Yan Bindiga
Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina
Labarai

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare
Labarai

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Next Post
An Gudanar Da Bikin Aza Harsashin Ginin Rumfar Kasar Sin A Bikin Baje Kolin Hajoji Na Duniya Na Osaka Kansai Na Japan

An Gudanar Da Bikin Aza Harsashin Ginin Rumfar Kasar Sin A Bikin Baje Kolin Hajoji Na Duniya Na Osaka Kansai Na Japan

LABARAI MASU NASABA

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

Batun AI Zai Fi Daukar Hankali A Bikin Baje Kolin Fasahar Zamani Ta Duniya Karo Na 5

September 8, 2026
Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

Gwamna Radda Ya Samu Goyon Bayan APC A Katsina Gabanin Zaɓen 2027

September 8, 2026
Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

Cinikin Wajen Sin Ya Ci Gaba Da Samun Bunkasa Cikin Sauri A Watanni Takwas Na Farkon Bana

September 8, 2026
'Yan Bindiga

‘Yan Bindiga Sun Kashe 2, Sun Yi Garkuwa Da 26 A Kaduna

September 8, 2026
Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

Binciken CGTN Ya Nuna Gamsuwa Da Yadda Baje Kolin CIFTIS Ke Shaida Karfin Gwiwar Sin A Fannin Kara Fadada Bude Kofa Bisa Babban Matsayi

September 8, 2026
Yadda Taron Tattalin Arziki Da Zuba Jari Na Kwana Biyu Ya Gudana A Katsina

Gwamna Radda Ya Gabatar Da Kasafin N828.6bn Na 2027

September 8, 2026
Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

Sin Za Ta Yi Aiki Tare Da Sassa Daban Daban Domin Mayar Da Fasahar AI Wata Dama Ta Cin Gajiya Mai Dorewa

September 8, 2026
Gwamnan Kebbi Ya Bayyana Shirin Sake Duba Albashin Malaman Firamare

Gwamna Idris Ya Rushe Majalisar Shugabannin Hukumar Zaɓe Ta Kebbi

September 8, 2026
Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

Han Zheng Ya Halarci Baje Kolin CIFIT Karo Na 26 Tare Da Gabatar Da Jawabi

September 8, 2026
Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja

Kano Za Ta Kafa Sansanonin Sojoji A Ƙananan Hukumomin Da Ke Fuskantar Barazanar Tsaro

September 8, 2026

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.