• English
  • Business News
Tuesday, November 4, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bincike Ya Gano Yi Wa Mata Jima’i Ta Baki Ya Fi Shan Taba Da Giya Hadari

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
Jima'i

Yayin da yake yin karin haske ko bayani kan yadda ake samun karuwar kansar makogwaro a yammacin Turai Likitan tiyata Dr Hisham Mehanna ya bayyana cewa jima’in da wasu ke yi wa mata ta baki wato yadda suke amfani da harshe suna sawa cikin farjin mace, na da ban mamaki da daure kai, domin kuwa hadarin hakan ya fi na cututtukan da ake dauka ta shan Taba da Giya.

A wata mukalar da ya rubuta, Dr Mehanna ya ce Kansar Oropharyngeal (tana kasancewa tsakanin wasu kofofi biyu da makogwaro) yanzu ta zama wani al’amari da za a iya cewa tamkar gidan kowa akwai fiye da kansar mahaifa a kasarAmurka da hadaddiyar Daular Larabawa.

  • Tsokaci A Kan Karin Aure Cikin Sirri (I) (Taskira)

Kamar yadda ya ce, dalilin da yasa ake kamuwa da kansar shi ne wata kwayar cuta ta Dan’adam mai suna papillomabirus (HPB), ana daukar ta ce ta hanyar jima’in da ake yi da baki, inda hakan ke matukatr illa ga galibin wadanda suke aikata wannan dabi’a.
“Nazarin da aka yi ya nuna irin nau’in jima’i da baki ya fi faruwa ne a wasu kasashe”.

“Wani abu daban shi ne yawancin wadanda suka kamu da cutar HPB suna iya rabuwa da ita gaba daya, sai dai kuma wasu sun kasa gane hanyar da za su rabu da cutar watakila hakan ta kasance ne saboda irin tsarin kwayoyin halittarsu. Irin wadancan maras lafiyar da ke fama da kwayar cutar tana iya sake ci gaba da maimaita kanta a cikin kwayoyin halittarsu, da a sanadiyar haka tana iya sa kwayoyin halitta na wanda ya kamu da cutar ta rikide ta zama cutar daji ko kansa.

“Wadanda suka yi jima’i ta baki kamar sau shida ko fiye da haka a rayuwarsu suna da yiwuwar kamuwa da kwayar cutar da kashi takwas da digo biyar 8.5 fiye da wadanda ba su taba kwatantawa ba.”

LABARAI MASU NASABA

‘Yan Siyasa 11 Da Suka Faɗa Dambarwar Takardar Shaidar Karatu Ta Bogi

Ayyukan Da Suka Sauya Fuskar Zamfara A Ƙarƙashin Gwamna Dauda Lawal

Sai dai kuma ya ce, akwai shaida da ba ta kai tsaye ba da ta nuna allurar kwayar cutar ta HPB tana taimakawa wajen hana kamuwa da ita.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

Yadda Zargin Takardar Karatun Bogi Ta Tilasta Wa Minista Nnaji Murabus
Manyan Labarai

‘Yan Siyasa 11 Da Suka Faɗa Dambarwar Takardar Shaidar Karatu Ta Bogi

October 19, 2025
Ayyukan Da Suka Sauya Fuskar Zamfara A Ƙarƙashin Gwamna Dauda Lawal
Nazari

Ayyukan Da Suka Sauya Fuskar Zamfara A Ƙarƙashin Gwamna Dauda Lawal

October 11, 2025
Wata Mahanga Ta Daban Na Kallon Ayyukan Ta’addanci
Nazari

Wata Mahanga Ta Daban Na Kallon Ayyukan Ta’addanci

September 11, 2025
Next Post
shagalinku

Buhari Ya Yi Duk Abin Da Ya Dace Wajen Magance Matsalolin Nijeriya – Shagalinku

LABARAI MASU NASABA

‘Yansanda Sun Kashe Masu Garkuwa Da Mutane 8, Sun Kubutar Da Mutane 3 A Jihar Bauchi

‘Yansanda Sun Ceto Mutane 3 Da Aka Sace A Kwara

November 4, 2025
‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

‘Yan Sama Jannatin Kumbon Shenzhou-20 Za Su Dawo Doron Kasa A Gobe Laraba

November 4, 2025
tinubu

Tinubu Ya Umarci Ma’aikatar Ilimi Ta Kawo Ƙarshen Yajin Aikin ASUU

November 4, 2025
Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

Sin Na Goyon Bayan Najeriya Wajen Jagorantar Al’ummarta Zuwa Hawa Turbar Neman Ci Gaba Daidai Da Yanayin Kasar

November 4, 2025
2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

2027: Ko Kano Ta Zauna Lafiya Ko Ta Hautsine, Sai Mun Sauke Gwamna Abba — Shugaban APC

November 4, 2025
Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

Li Qiang Ya Zanta Da Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya

November 4, 2025
Karancin Abinci: Kofar Ofishin Tinubu A Rufe Take, Har Wasu Ministoci Ba Su Iya Ganinsa – Ndume 

Zargin Kisan Kiyashi Ga Kiristoci: Trump Bai San Ƙalubalen Tsaron Da Najeriya Ke Ciki Ba — Ndume

November 4, 2025
Tsohon Jami’in Diflomasiyyar Nijar: Baje Kolin CIIE Muhimmin Dandali Ne Na Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

Tsohon Jami’in Diflomasiyyar Nijar: Baje Kolin CIIE Muhimmin Dandali Ne Na Bunkasa Hadin Gwiwa Tsakanin Sassan Kasa Da Kasa

November 4, 2025
Zulum Ya Raba Motocin Sintiri 63 Ga Hukumomin Tsaro A Borno

Zulum Ya Raba Motocin Sintiri 63 Ga Hukumomin Tsaro A Borno

November 4, 2025
Shugaban Xi Ya Gana Da Firaministan Rasha

Shugaban Xi Ya Gana Da Firaministan Rasha

November 4, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.