• English
  • Business News
Saturday, July 19, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Bincike Ya Gano Yi Wa Mata Jima’i Ta Baki Ya Fi Shan Taba Da Giya Hadari

by Idris Aliyu Daudawa
2 years ago
in Nazari
0
Bincike Ya Gano Yi Wa Mata Jima’i Ta Baki Ya Fi Shan Taba Da Giya Hadari
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Yayin da yake yin karin haske ko bayani kan yadda ake samun karuwar kansar makogwaro a yammacin Turai Likitan tiyata Dr Hisham Mehanna ya bayyana cewa jima’in da wasu ke yi wa mata ta baki wato yadda suke amfani da harshe suna sawa cikin farjin mace, na da ban mamaki da daure kai, domin kuwa hadarin hakan ya fi na cututtukan da ake dauka ta shan Taba da Giya.

A wata mukalar da ya rubuta, Dr Mehanna ya ce Kansar Oropharyngeal (tana kasancewa tsakanin wasu kofofi biyu da makogwaro) yanzu ta zama wani al’amari da za a iya cewa tamkar gidan kowa akwai fiye da kansar mahaifa a kasarAmurka da hadaddiyar Daular Larabawa.

  • Tsokaci A Kan Karin Aure Cikin Sirri (I) (Taskira)

Kamar yadda ya ce, dalilin da yasa ake kamuwa da kansar shi ne wata kwayar cuta ta Dan’adam mai suna papillomabirus (HPB), ana daukar ta ce ta hanyar jima’in da ake yi da baki, inda hakan ke matukatr illa ga galibin wadanda suke aikata wannan dabi’a.
“Nazarin da aka yi ya nuna irin nau’in jima’i da baki ya fi faruwa ne a wasu kasashe”.

“Wani abu daban shi ne yawancin wadanda suka kamu da cutar HPB suna iya rabuwa da ita gaba daya, sai dai kuma wasu sun kasa gane hanyar da za su rabu da cutar watakila hakan ta kasance ne saboda irin tsarin kwayoyin halittarsu. Irin wadancan maras lafiyar da ke fama da kwayar cutar tana iya sake ci gaba da maimaita kanta a cikin kwayoyin halittarsu, da a sanadiyar haka tana iya sa kwayoyin halitta na wanda ya kamu da cutar ta rikide ta zama cutar daji ko kansa.

“Wadanda suka yi jima’i ta baki kamar sau shida ko fiye da haka a rayuwarsu suna da yiwuwar kamuwa da kwayar cutar da kashi takwas da digo biyar 8.5 fiye da wadanda ba su taba kwatantawa ba.”

Labarai Masu Nasaba

Shettima: Shekaru Biyu Na Mataimaki, Jagora Mai Hangen Nesa Da Kawo Sauyi Nagari

Masana Sun Bayyana Yadda Yakin Neman Zaben 2027 Ke Barazana Ga Harkokin Tafiyar Da Gwamnati

Sai dai kuma ya ce, akwai shaida da ba ta kai tsaye ba da ta nuna allurar kwayar cutar ta HPB tana taimakawa wajen hana kamuwa da ita.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

ShareTweetSendShare
Previous Post

Kasashen Sin Da Afghanistan Da Pakistan Sun Sha Alwashin Karfafa Hadin Gwiwar Inganta Tsaro

Next Post

Buhari Ya Yi Duk Abin Da Ya Dace Wajen Magance Matsalolin Nijeriya – Shagalinku

Related

Mataimakin shugaban kasa
Nazari

Shettima: Shekaru Biyu Na Mataimaki, Jagora Mai Hangen Nesa Da Kawo Sauyi Nagari

2 months ago
haraji
Nazari

Masana Sun Bayyana Yadda Yakin Neman Zaben 2027 Ke Barazana Ga Harkokin Tafiyar Da Gwamnati

3 months ago
Jima'i
Nazari

Shirin Fim Kan Cikar Nijeriya Shekaru 25 A Kan Turbar Dimokuradiyya: Tasiri Da Muhimmanci

4 months ago
Asalin Tushen Matsalolinmu A Nijeriya
Nazari

Asalin Tushen Matsalolinmu A Nijeriya

10 months ago
Sinadarin Ƙara Kuzari Lokacin Jima’i
Nazari

Sinadarin Ƙara Kuzari Lokacin Jima’i

1 year ago
Jima'i
Labarai

Farashin Shinkafa, Tumatir Da Gari Ya Qaru Da Kashi 141 Cikin Shekara Guda – NBS

1 year ago
Next Post
shagalinku

Buhari Ya Yi Duk Abin Da Ya Dace Wajen Magance Matsalolin Nijeriya – Shagalinku

LABARAI MASU NASABA

Dangote

Dalilin Da Ya Sa Dangote Ya Jinjina Wa Hukumar NPA

July 18, 2025
Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

Philippines Na Zama Tushen Tashin Hankali A Tekun Kudancin Kasar Sin

July 18, 2025
2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

2027: Atiku, Obi Da Amaechi Za Su Rattaba Hannu Kan Yarjejeniyar Takarar Shugaban Kasa A ADC

July 18, 2025
Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

Kasar Sin Ta Gano Ma’adanin Yuraniyom Mafi Daraja A Karkashin Kasa Mai Zurfi

July 18, 2025
majalisar kasa

Kirkirar Sabbin Jihohi Da Kananan Hukumomi Sun Dabaibaye Sauraron Jin Ra’ayoyin Gyaran Tsarin Mulki

July 18, 2025
Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Zambia Da Ci 5-0

July 18, 2025
Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

Yawan Jarin Waje Da Sin Ta Samu Ya Haura Dalar Amurka Biliyan 700

July 18, 2025
A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

A Karon Farko Dino Melaye Ya Bayyana A Gaban Kotu A Matsayin Lauya

July 18, 2025
Biyan Tukuici: Gwamna Yusuf Ya Ƙaddamar Da Tallafin Naira 50,000 Ga Mata 5,200 Duk Wata A Kano

Biyan ‘Yan Fansho Naira Biliyan 22: NUP Da NLC Sun Bukaci A Yi Koyi Da Gwamna Abba

July 18, 2025
Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

Sin Ta Yi Allah Wadai Da Hare-Haren Da Isra’ila Ta Kai Syria

July 18, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.