• English
  • Business News
Friday, September 12, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Birtaniya Ta Haramta Daukar Likitoci ‘Yan Nijeriya Aiki

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Birtaniya Ta Haramta Daukar Likitoci ‘Yan Nijeriya Aiki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Britaniya ta sanar da haramtawa hukumar kula da al’amuran ma’aikatan lafiya da masu ba da kulawa a kasar daukar likitoci da ma’aikatan lafiya aiki daga Nijeriya.

Gwamnatin ta sanar da wannan matakin ne a cikin wani kundin tsarin aikin lafiya da masu ayyukan jinkai cikin wani sako da ta wallafa a shafinta na Intanet.

  • An Kama ‘Yansanda Biyar Da Dan Kasuwa A Filato
  • Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Kasar Sin Ba Ita Ce Tushen Saka Wa Kasashen Afirka Tarkon Bashi Ba

A yanzu, Nijeriya ta shiga cikin jerin kasashen da suke fama da rashin wadatattun ma’aikatan lafiya a bisa bayyanan WHO.

A watan Maris ne WHO ta fitar da sunayen kasashe 55 da suke fama da kalubalen wadatattun ma’aikatan lafiya ciki, har da Nijeriya.

Sabo da haka, ya kamata a bai wa kasashen Birtaniya, Nijeriya da sauran kasashen da aka ayyana fifiko wajen inganta bai wa ma’aikatan lafiya horo da kuma al’amuran da suka danganci ba da taimako ta yadda za a hana daukan ma’aikatan lafiya a kasashen waje.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

DSS Ta Gurfanar Da Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Kan Zargin Ta’addanci

Sakon da kundin ya kunsa shi ne “bisa tsarin dokar WHO” kuma kamar yadda karara dokar ta bayyana cewa za a yi wa dokar tsarin aikin kwaskwarima bayan duk shekaru 10, ya kamata a bai wa wadannan kasashen fifiko wajen bai wa ma’aikatan lafiyarsu horon aiki domin su dada samun kwarewar aiki kana a dakatar da daukan su aiki a kasashen waje.

Cibiyoyin lafiya da kuma cibiyoyin da ke bai wa al’umma kulawa, cibiyoyin daukar ma’aikata da sauran masu alaka da daukar ma’aikatan lafiya masu hadin giwa su kiyaye daukar ma’aikatan lafiya daga wadannan kasashe har sai idan an samu tattaunawa ta fahimta tsakanin gwamnatocin kasashen.

WHO ta rubuta sunayen kasashen da ke da bukatar tallafin da kariyar da jan alli. Har idan an cimma jarjejeniya tsakanin kasar da ta haramta cibiyoyin daukar ma’aikata, ana sanya kasar cikin wannan rukunin kasashen.

Dokar ta kuma ce, har idan ba a rubuta sunan kasar da jan alli ba to yana kasancewa a rukunin masu koren alli. Kasashen da aka yi wa haramcin daukar ma’aikata sune Kenya da Nepal kawai.

Idan za a iya tunawa, wani kudirin dokar haramta bai wa likitoci ‘yan Nijeriya da suka samu horon aikinsu a kasar takadar shaidar kwarewar aiki har sai sun kwashe mafi karancin shekaru biyar suna aiki a kasar, ya yi masarar samun karatu na biyu a majalisar wakilan kasar a ranar Alhamis din da ya gabata.

Manufar dokar ita ce rage yawan likitocin da suke neman barin kasar su fita aiki a kasashen waje kana a inganta ayyukan lafiya a Nijeriya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AikiBirtaniyaLikitocin NijeriyaWHO
ShareTweetSendShare
Previous Post

Muna Ci Gaba Da Buga Sabbin Kudi Yanzu -CBN

Next Post

Rashin Tsaro: Buhari Ya Gyara Nijeriya Fiye Da Yadda Ya Same Ta, In Ji Adesina

Related

Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati
Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

9 hours ago
DSS Ta Gurfanar Da Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Kan Zargin Ta’addanci
Manyan Labarai

DSS Ta Gurfanar Da Shugabannin Ƙungiyar Ansaru Kan Zargin Ta’addanci

15 hours ago
Shugaban Kasa Yana Bibiyar Zanga-zangar Matsin Rayuwa – Minista
Manyan Labarai

Tinubu Ya Bayar Da Umarni Karya Farashin Kayan Abinci A Nijeriya

19 hours ago
Mun Gano Famfo 5,570 Da Ake Amfani Da Su Wajen Satar Danyen Mai — NNPCL
Manyan Labarai

Mele Kyari Ya Bayyana A Ofishin EFCC Kan Zargin Badaƙalar Dala Biliyan 7.2

20 hours ago
Akwai Bukatar Tinubu Ya Rubanya Kokarin Buhari Na Bunkasa Harkokin Noma  -Alhaji Umar
Manyan Labarai

Ranar ‘Yancin Kai: Tinubu Zai Yi Wa ‘Yan Nijeriya Jawabi 1 Ga Oktoba

1 day ago
Gabar ‘Yan Bindiga A Tsakaninsu Ta Kara Tsanani A Zamfara
Manyan Labarai

‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji 5 Wasu Mutum 10 A Zamfara

1 day ago
Next Post
Rashin Tsaro: Buhari Ya Gyara Nijeriya Fiye Da Yadda Ya Same Ta, In Ji Adesina

Rashin Tsaro: Buhari Ya Gyara Nijeriya Fiye Da Yadda Ya Same Ta, In Ji Adesina

LABARAI MASU NASABA

Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

Hasashen Ambaliyar Ruwa: Gwamnatin Kaduna Ta Ƙaddamar Da Shirin Ko-ta-kwana

September 11, 2025
Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

Gwamnan Kebbi Ya Dakatar da Kwamishinan Ma’aikatar Lafiya Biyo Bayan Sakaci A Aiki

September 11, 2025
Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

Za A Gudanar Taron Tattaunawa Karo Na 12 Na Dandalin Xiangshan A Nan Birnin Beijing

September 11, 2025
Shettima

Shettima Ya Bada Umarnin Gaggauta Raba Lamunin Naira Biliyan 250 Ga Ƙananan Manoma 

September 11, 2025
An Zabi Wuraren Ban Ruwa Hudu Na Kasar Sin Domin Shigar Da Su Jadawalin Wuraren Ban Ruwa Na Kasa Da Kasa

An Zabi Wuraren Ban Ruwa Hudu Na Kasar Sin Domin Shigar Da Su Jadawalin Wuraren Ban Ruwa Na Kasa Da Kasa

September 11, 2025
Rashin Tsaro: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Kogi 

Rashin Tsaro: Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Kogi 

September 11, 2025
Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa

Shawarar Jagorantar Harkokin Duniya: Mafitar Sin Ga Kasa Da Kasa

September 11, 2025
Boko Haram Na Yin TikTok, Suna Sarrafa Jirage Marasa Matuƙi Don Sa Ido Kan Sansanonin Soji – Bulama 

Ƙwararren Masanin Tsaro, Bulama Ya Ƙaryata Iƙirarin El-Rufai Kan Biyan ’Yan Bindiga Kuɗaɗen Fansa

September 11, 2025
Wata Mahanga Ta Daban Na Kallon Ayyukan Ta’addanci

Wata Mahanga Ta Daban Na Kallon Ayyukan Ta’addanci

September 11, 2025
Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

Gwamnatin Tarayya Ta Ɓullo Da Kwasakwasai 26 Na Kasuwanci Don Rage Yawan Masu Neman Aikin Gwamnati

September 11, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.