• English
  • Business News
Sunday, June 29, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Birtaniya Ta Haramta Daukar Likitoci ‘Yan Nijeriya Aiki

by Sadiq
2 years ago
in Manyan Labarai
0
Birtaniya Ta Haramta Daukar Likitoci ‘Yan Nijeriya Aiki
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsAppTelegram

Gwamnatin Britaniya ta sanar da haramtawa hukumar kula da al’amuran ma’aikatan lafiya da masu ba da kulawa a kasar daukar likitoci da ma’aikatan lafiya aiki daga Nijeriya.

Gwamnatin ta sanar da wannan matakin ne a cikin wani kundin tsarin aikin lafiya da masu ayyukan jinkai cikin wani sako da ta wallafa a shafinta na Intanet.

  • An Kama ‘Yansanda Biyar Da Dan Kasuwa A Filato
  • Ma’aikatar Harkokin Wajen Sin: Kasar Sin Ba Ita Ce Tushen Saka Wa Kasashen Afirka Tarkon Bashi Ba

A yanzu, Nijeriya ta shiga cikin jerin kasashen da suke fama da rashin wadatattun ma’aikatan lafiya a bisa bayyanan WHO.

A watan Maris ne WHO ta fitar da sunayen kasashe 55 da suke fama da kalubalen wadatattun ma’aikatan lafiya ciki, har da Nijeriya.

Sabo da haka, ya kamata a bai wa kasashen Birtaniya, Nijeriya da sauran kasashen da aka ayyana fifiko wajen inganta bai wa ma’aikatan lafiya horo da kuma al’amuran da suka danganci ba da taimako ta yadda za a hana daukan ma’aikatan lafiya a kasashen waje.

Labarai Masu Nasaba

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Sakon da kundin ya kunsa shi ne “bisa tsarin dokar WHO” kuma kamar yadda karara dokar ta bayyana cewa za a yi wa dokar tsarin aikin kwaskwarima bayan duk shekaru 10, ya kamata a bai wa wadannan kasashen fifiko wajen bai wa ma’aikatan lafiyarsu horon aiki domin su dada samun kwarewar aiki kana a dakatar da daukan su aiki a kasashen waje.

Cibiyoyin lafiya da kuma cibiyoyin da ke bai wa al’umma kulawa, cibiyoyin daukar ma’aikata da sauran masu alaka da daukar ma’aikatan lafiya masu hadin giwa su kiyaye daukar ma’aikatan lafiya daga wadannan kasashe har sai idan an samu tattaunawa ta fahimta tsakanin gwamnatocin kasashen.

WHO ta rubuta sunayen kasashen da ke da bukatar tallafin da kariyar da jan alli. Har idan an cimma jarjejeniya tsakanin kasar da ta haramta cibiyoyin daukar ma’aikata, ana sanya kasar cikin wannan rukunin kasashen.

Dokar ta kuma ce, har idan ba a rubuta sunan kasar da jan alli ba to yana kasancewa a rukunin masu koren alli. Kasashen da aka yi wa haramcin daukar ma’aikata sune Kenya da Nepal kawai.

Idan za a iya tunawa, wani kudirin dokar haramta bai wa likitoci ‘yan Nijeriya da suka samu horon aikinsu a kasar takadar shaidar kwarewar aiki har sai sun kwashe mafi karancin shekaru biyar suna aiki a kasar, ya yi masarar samun karatu na biyu a majalisar wakilan kasar a ranar Alhamis din da ya gabata.

Manufar dokar ita ce rage yawan likitocin da suke neman barin kasar su fita aiki a kasashen waje kana a inganta ayyukan lafiya a Nijeriya.


Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

Tags: AikiBirtaniyaLikitocin NijeriyaWHO
ShareTweetSendShare
Previous Post

Muna Ci Gaba Da Buga Sabbin Kudi Yanzu -CBN

Next Post

Rashin Tsaro: Buhari Ya Gyara Nijeriya Fiye Da Yadda Ya Same Ta, In Ji Adesina

Related

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki
Manyan Labarai

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

1 hour ago
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa
Manyan Labarai

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

16 hours ago
An Kai Wa Magoya Bayan Atiku Hari A Gombe
Manyan Labarai

Rasuwar Dantata Babban Rashi Ne Ga Afirka – Atiku

17 hours ago
Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu
Manyan Labarai

Rasuwar Ɗantata Babban Rashi Ne Ga Nijeriya –  Shugaban ƘasaTinubu

19 hours ago
Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe
Manyan Labarai

Bam Ya Kashe Mutane 4, Ya Jikkata 21 A Yobe

20 hours ago
Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa
Manyan Labarai

Hanyar Da Matasa Za Su Bi Don Ceto Demokuradiyyar Nijeriya Daga Rugujewa

21 hours ago
Next Post
Rashin Tsaro: Buhari Ya Gyara Nijeriya Fiye Da Yadda Ya Same Ta, In Ji Adesina

Rashin Tsaro: Buhari Ya Gyara Nijeriya Fiye Da Yadda Ya Same Ta, In Ji Adesina

LABARAI MASU NASABA

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

Tinubu Ya Isa Saint Lucia Domin Ziyarar Aiki

June 29, 2025
Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

Kasar Sin Ta Sake Ware Yuan Miliyan 100 Domin Tallafawa Lardin Guizhou Dake Fama Da Ambaliya 

June 28, 2025
An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

An Kaddamar Da Aikin Hadin-Gwiwar Kafafen Yada Labaran Sin Da Kasashen Waje Wajen Watsa Labarai Game Da Jihar Xizang Ta Kasar Sin

June 28, 2025
Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

Jakadun Kasa Da Kasa Sun Bayyana Muhimmancin Hadin Gwiwa Wajen Amfani Da Makamashin Nukiliya Ta Hanyar Lumana

June 28, 2025
Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

Kokarin Zamanantar Da Sin Da Afrika Na Kara Karfafa

June 28, 2025
Bashin Da Ake Bin Nijeriya Ya Kai Tiriliyan 46.25

Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari

June 28, 2025
Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

Har Yanzu Ba Mu San Inda Za A Binne Dantata Ba — Sakatarensa

June 28, 2025
Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

Hukumar NPA Na Son Tara Kuɗaɗen Shiga Naira Tiriliyan 1.2 A 2025

June 28, 2025
An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

An Horas Da Kwararrun Ma’aikata Sama Da Dubu 500 Karkashin Hadin Gwiwar Sin Da Sassan Kasa Da Kasa A Fannin Inganta Kwarewar Ma’aikata

June 28, 2025
Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

Tarihin Yadda Cinikin Bayi Ya Fara A Nahiyar Afirka (3)

June 28, 2025
Talla

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In

Add New Playlist

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.